CMG Ta Fitar Da Ma’aunin Watsa Labarai Kai Tsaye Na Wasannin Olympics Na Paris Da Kuma Kafa Studiyonta A Gaban Eiffel
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

CMG Ta Fitar Da Ma’aunin Watsa Labarai Kai Tsaye Na Wasannin Olympics Na Paris Da Kuma Kafa Studiyonta A Gaban Eiffel

bySulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Cmg

A ranar 25 ga watan Yuli, agogon kasar Faransa, an fitar da “Rahoton Sabunta Fasaha da Raya Bangaren Watsa Labarai Kai Tsaye na Wasannin Olympics na CMG” cikin harsunan Sinanci da Ingilishi da Faransanci da sauran nau’ikan harsuna da dama a birnin Paris. Daraktan CMG Shen Haixiong ya shaida yadda aka fitar da rahoton a dakin watsa shiri da ke cikin cibiyar yada labarai ta kasa da kasa ta wasannin Olympics na birnin Paris na kasar Faransa.

 

Wannan rahoton da Cibiyar Bincike ta CMG ta wallafa ya ba da cikakken bayani game da tsarin ci gaba na CMG a fasahohin 5G, da AI, da kayayyakin aiki na musamman, da sauran fannoni, kuma an nuna dimbin damammakin hadin kan fasahar watsa labaru da wasannin motsa jiki a nan gaba.

  • Sin Tana Dora Muhimmanci Kan Dangantakar Abokantaka Ta Gargajiya Da Rwanda
  • Kasar Sin Tana Da Tashoshin 5G Miliyan 3.92

Sannan kafar CMG ta kaddamar da studiyonsa na watsa shirye-shirye kai tsaye a gaban hasumiyan Eiffel a hukumance. Shugaban CMG Shen Haixiong ya duba yadda aiki ya kankama a wurin.

 

Studiyon ya kammala gwaje-gwajen kayayyakin aiki, kuma zai fara watsa shirye-shirye a yau. Ta hanyar sarrafa fayafayen bidiyoyi, hotuna da sauti na ainihi da fasaha ta musamman, CMG zai samar da yanayi mai daukar hankali wajen gabatar da ingataccen aikin watsa shirye-shiryen gasar Olympics, tare da nuna gwanintar watsa shirye-shire ga masu kallo (Masu fassarawa: Bello Wang, Yahaya)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Jarin Kai Tsaye Da Bai Shafi Hada-hadar Kudi Ba Da Sin Ta Zuba A Ketare A Rabin Farkon Bana Ya Kai Dala Biliyan 72.62

Jarin Kai Tsaye Da Bai Shafi Hada-hadar Kudi Ba Da Sin Ta Zuba A Ketare A Rabin Farkon Bana Ya Kai Dala Biliyan 72.62

LABARAI MASU NASABA

…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version