CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

CMG Ta Fitar Da Manyan Labarai 10 Da Suka Faru A Kasar Sin Da Wasu 10 Da Suka Faru A Kasashen Ketare A Shekarar 2020

by CRI Hausa
December 29, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
2 min read
CMG Ta Fitar Da Manyan Labarai 10 Da Suka Faru A Kasar Sin Da Wasu 10 Da Suka Faru A Kasashen Ketare A Shekarar 2020
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Manyan labarai 10 na cikin gidan kasar Sin
Kasar Sin ta samu manyan sakamako wajen yaki da cutar COVID-19 a duk fadin kasar
Zama na 5 na kwamitin tsakiya na Jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 19 ya tsara shirin raya kasa na shekaru 5 karo na 14 da kuma katafaren burin da ake son cimmawa zuwa shekarar 2035
An kammala ayyukan kawar da talauci a daidai lokacin da aka tsara a kasar Sin
Yayin da take fuskantar kalubale, kasar Sin ta zama kasa daya tilo da ta samu ci gaban tattalin arziki a duniya
Cika shekaru 40 da kafa yankin musamman na tattalin arziki na Shenzhen da cika shekaru 30 da rayawa da bude kofar yankin Pudong, alamu ne na kasar Sin wajen kai wani babban mataki a fannin bude kofarta ga kasashen ketare
Kasar Sin ta zartar da kundin dokar da ta shafi kyautata zaman rayuwar al’umma
An samu ambaliyar ruwa mai tsanani a larduna 28 dake fadin kasar Sin, sannan an samu gagagrumar nasara a ayyukan tunkarar ambaliyar da na jin kai
Kasar Sin ta yi bikin cika shekaru 70 bayan dakarun sa kai na kasar sun turjewa mamayar Amurka tare da taimakawa kasar Korea ta Arewa.
Kasar Sin na ta samun nasarori akai-akai a fannin kimiyya da fasaha, kuma sakamakon da take samu a fannin kirkire-kirkire na karfafa gwiwa tare da jan hankali duniya
Zaunannen kwamitin majalisar wakilan al’ummar kasar Sin ya zartar da dokar tsaron kasa kan yankin musammam na Hong Kong

Manyan labarai 10 na ketare
Barkewar cutar COVID-19: Girmama kimiyya da hadin kai domin yaki da annobar ta zama matsayar da duniya ta cimma
Cikar shekaru shekaru 75 da kafuwar MDD: kasashen duniya sun yi kira da karfafa hadin gwiwa da dangantakar kasa da kasa
Yayin da tattalin arzikin duniya ke cikin mawuyacin hali, kasar Sin ta zama kasa daya tilo da ta samu ci gaban tattalin arziki a duniya
Kasashen yankin Asiya da Fasifik 15 sun rattaba hannu kan hadin gwiwar kafa yankin ciniki cikin ‘yanci domin kara kwarin gwiwa kan tattalin arzikin duniya
Rashin tabbas kan tsarin sake gina yankin Gabas ta Tsakiya na karuwa, biyo bayan matsin lamba mai tsanani da Amurka ke wa Iran
Shekaru 5 da rattaba hannu kan yarjejeniyar Paris: kasar Sin na tunkarar matsalar sauyin yanayi yadda ya kamata, tare da sauke nauyin dake wuyanta a matsayinta na babbar kasa
Fara aiki da yankin ciniki cikin ‘yanci na nahiyar Afrika zai bude sabon babi ga ci gaban hadin gwiwar kasashen nahiyar
Wariyar launin fata, rashin amincewa da juna tsakanin jam’iyyun Amurka biyu da bambancin dake tsakanin masu arziki da matalauta sun haifar da rabuwar kan al’ummar kasar
Kasashe da dama sun shiga aikin binciken duniyar Wata da duniyar Mars
Rikici ya barke tsakanin kasashen Azerbaijan da Armenia

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Rayuwar Matasan Birnin Altay Ta Canja Ta Hanyar Koyon Fasahohin Wasan Kankara Mai Taushi

Next Post

Kawar Da Talauci Bisa Shirin Da Aka Tsara A Sin Ya Haskaka Yanayin Da Duniya Take Ciki

RelatedPosts

Sanya Takunkumi Kan Pompeo Da Sauran Wasu Amurkawa 27 Abu Ne Da Ya Dace

Sanya Takunkumi Kan Pompeo Da Sauran Wasu Amurkawa 27 Abu Ne Da Ya Dace

by CRI Hausa
16 hours ago
0

Kwanan nan, gwamnatin kasar Sin ta sanar da sanya takunkumi...

Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Ketare A Shekarar 2020 Ya Karu Da 3.3%

Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Ketare A Shekarar 2020 Ya Karu Da 3.3%

by CRI Hausa
16 hours ago
0

Kididdigar da ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin da hukumar kula...

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Aiki Da Dokokin Jam’iyya A Lokacin Aiwatar Da Ajandar Raya Kasa Ta Shekaru 5 Karo Na 14

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Aiki Da Dokokin Jam’iyya A Lokacin Aiwatar Da Ajandar Raya Kasa Ta Shekaru 5 Karo Na 14

by CRI Hausa
16 hours ago
0

Shugaban kasar Sin, kuma babban sakataren kwamitin kolin JKS Xi...

Next Post
Kawar Da Talauci Bisa Shirin Da Aka Tsara A Sin Ya Haskaka Yanayin Da Duniya Take Ciki

Kawar Da Talauci Bisa Shirin Da Aka Tsara A Sin Ya Haskaka Yanayin Da Duniya Take Ciki

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version