CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

CMG Ya Shirya Bikin Karanta Bayanai Domin Murnar Cika Shekaru 80 Da Fara Harkokin Rediyo Na Al’ummar Sin

by CRI Hausa
December 30, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
CMG Ya Shirya Bikin Karanta Bayanai Domin Murnar Cika Shekaru 80 Da Fara Harkokin Rediyo Na Al’ummar Sin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Jiya Talata, babban rukunin gidan rediyo da talabijin na kasar Sin ko kuma CMG a takaice, ya shirya bikin karanta wasu muhimman bayanai domin murnar cika shekaru 80 da fara gudanar da harkokin rediyo na al’ummar kasar Sin a Beijing.

samndaads

Masu gabatar da shirye-shiryen rediyo sama da 40 daga CMG sun karanta wasu muhimman bayanan da aka rubuta, wadanda suka taka muhimmiyar rawa a tarihin kasar Sin, domin shaida irin gwagwarmayar da aka yi domin bunkasa harkokin rediyo na al’umma cikin shekaru 80 da suka gabata.
A ranar 30 ga watan Disambar shekara ta 1940, gidan rediyo mai suna Xinhua dake birnin Yan’an, ya fara watsa shirye-shirye, abun da ya nuna fara soma harkokin rediyo na jama’a na kasar Sin. A watan Maris din shekara ta 2018 kuma, an kafa babban rukunin gidan rediyo da talabijin na kasar Sin wato CMG, al’amarin da ya bude sabon babi a harkokin rediyo na jama’a.

A halin yanzu CMG yana da kafofi guda 23 dake watsa shirye-shiryensa ga masu sauraro dake cikin babban yankin kasar, gami da yankunan Hong Kong da Macau da Taiwan da kuma sassan kananan kabilu, yana kuma amfani da wasu harsuna 44 wajen watsa shirye-shiryen rediyo ga ketare. Ya zuwa shekara ta 2019, yawan masu sauraron CMG a duk fadin kasar Sin ya zarce miliyan 600. (Mai Fassara: Murtala Zhang)

SendShareTweetShare
Previous Post

Hukumar NDLEA Ta Kama Buhun Tabar Wiwi 34 A Gwagwalada

Next Post

Dabara Ta Rage Ga Mai Shiga Rijiya

RelatedPosts

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Duba Marasa Lafiya Sama Da 4,000 A Ghana A 2020

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Duba Marasa Lafiya Sama Da 4,000 A Ghana A 2020

by CRI Hausa
1 day ago
0

Tawagar jami’an lafiya ta kasar Sin kashi na 9 dake...

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

by CRI Hausa
1 day ago
0

Sakamakon bazuwar cutar COVID-19, wadda ta raunana tattalin arzikin duniya...

Mike Pompeo Zai Kammala Aikinsa Na Ministan Harkokin Waje

Mike Pompeo Zai Kammala Aikinsa Na Ministan Harkokin Waje

by CRI Hausa
1 day ago
0

A cikin kwanaki 10 da wani abu da suka gabata,...

Next Post
Dabara Ta Rage Ga Mai Shiga Rijiya

Dabara Ta Rage Ga Mai Shiga Rijiya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version