Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Covid-19: ’Yar Hidimar Kasa Ta Bada Gundunmawar Alawus Dinta

by
2 years ago
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Covid-19: ’Yar Hidimar Kasa Ta Bada Gundunmawar Alawus Dinta
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Biyo bayan yaduwar cutar Korona da ta addabi duniya bakidaya, sai ga shi wata matashiya ’yar asalin jihar Kogi mai yiwa kasa hidima (NYSC) a babban birnin tarayya, Abuja, Moribin Rosemary, ta bada gudunmawar alawus dinta na watan Maris ga gwamnatin jihar Kogi a matsayin tallafinta wajen yaki da cutar mai saurin hallaka jama’a, wato Cobid-19.

Tun da farko sai da ’yar kishin kasar ta bada tallafin sinadaran wanke hannu (Hand Sanitizers) guda 24 a ranar 24 ga Maris din ga kwamitin da gwamnatin jihar ta kafa, don dakile cutar a fadin jihar.

A ta bakin Rosemary ta ce, “Ina mika godiya ta ga Mai girma Gwamna Yahaya Bello a bisa kudurinsa na dakile cutar mai hadarin gaske. Na mika wannan gudunmawa na kudi da kuma sinadaran wanke hannu ne, don tallafa wa gwamnati a kokarin da ta ke yi na yaki da kuma dakile cutar Korona a jihar Kogi kuma har ila yau Ina addu’ar Allah Yasa jihar Kogi ba ta cikin jihohin da cutar ta shafa.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

Misis Rosemary ta kuma kara da cewa, “don ganin an shawo kan cutar, Ina kira ga jama’ar jihar Kogi da su bi umarnin gwamnati na nesa da juna wajen cudanya da kula da tsafta da kuma yawaita yin amfani da sinadaran wankin hannu (Hand Sanitizers).”

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Covid-19: An Kusa Kammala Cibiyar Lura Da Wadanda Suka Kamu A Kano

Next Post

Rayuwar Nana Aisha Da Gudunmawarta Wajen Yada Addinin Musulunci (I)

Labarai Masu Nasaba

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by
1 year ago
0

...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by
1 year ago
0

...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by
1 year ago
0

...

Kebbi

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

by
1 year ago
0

...

Next Post
Allah Ba Ya Wa Mutane Azaba Matukar Manzon Allah (SAW) Yana Cikinsu

Rayuwar Nana Aisha Da Gudunmawarta Wajen Yada Addinin Musulunci (I)

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: