Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Cutar Ebola Na Sake Yaduwa Cikin Gaggawa

by
3 years ago
in Nahiyar Afirka
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

An Dage Ranar Bude Makarantu A Nijer Saboda Ambaliyar Ruwa

‘Yan Kamaru Sun Yi Bore Kan Shugaba Biya Ya Sauka Daga Mulki

Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO ta bayyana cewa, cutar Ebola na ci gaba yaduwa cikin gaggawar da ba a taba ganin irinta ba, bayan watanni takwas da sake barkewarta a Jamhuriyar Demokradiyar Congo.
Dimbin jama’a ne suka kamu da cutar a cikn makwanni biyu da suka gabata, abin da ke haifar da koma-baya wajen yaki da ita, yayin da kuma rikicin ‘yan tawaye ya hana jami’an kiwon lafiya isa yankunan da Ibtila’in ya shafa.
WHO ta bayyana cewa, yawan wadanda suka kamu da cutar a makwanni biyu da suka shude sun kai 129, in da a makon farko aka samu mutane 57, yayin da a mako na biyu aka samu mutane 72 kamar yadda Christian Lindmeier, mai magana da yawun WHO din ta bayyana.
Lindmeier ta ce, mutane na ci gaba da kamuwa da cutar ba tare da daukar matakan kariya ba. A halin yanzu dai, cutar ta kashe mutane 676, yayin da 406 suka kamu da ita, in da kuma 331 suka yi katarin warkewa daga annobar.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

An Karrama ‘Yan Wasan Nijeriya ‘Yan Ajin Shekara Ta 1994

Next Post

Zaben 2019: Cancanta Ko Son Rai?

Labarai Masu Nasaba

An Dage Ranar Bude Makarantu A Nijer Saboda Ambaliyar Ruwa

An Dage Ranar Bude Makarantu A Nijer Saboda Ambaliyar Ruwa

by
2 years ago
0

...

‘Yan Kamaru Sun Yi Bore Kan Shugaba Biya Ya Sauka Daga Mulki

‘Yan Kamaru Sun Yi Bore Kan Shugaba Biya Ya Sauka Daga Mulki

by
2 years ago
0

...

Garkuwa

Gwamnan Zamfara Ya Bada Umarnin Amfani Da Kalandar Musulunci

by
2 years ago
0

...

Irin Kallon Da Akasarin ‘Yan Kasa Ke Wa Kudirin Kalaman Kiyayya

Sanatoci Sun Amince Da Hukuncin Daurin Rai-da-rai Kan Masu Satar Mutane

by
2 years ago
0

...

Next Post

Zaben 2019: Cancanta Ko Son Rai?

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: