Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Da ɗimi-ɗiminsa: Buhari Ya Naɗa Sabon Muƙaddashin Shugaban ‘Yan Sanda

by Sulaiman Ibrahim
April 6, 2021
in LABARAI
1 min read
Da ɗimi-ɗiminsa: Buhari Ya Naɗa Sabon Muƙaddashin Shugaban ‘Yan Sanda
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Suleiman Ibrahim

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin DIG Usman Alkali Baba a matsayin mukaddashin sufeto janar na ‘yan sanda.

Nan take ya maye gurbin Mohammed Abubakar Adamu.

Ministan harkokin ‘yan sanda, Maigari Dingyadi ne ya bayyana hakan ga manema labarai na fadar gwamnati a ranar Talata.

In ba a manta ba, a ranar 4 ga watan Fabrairu ne, shugaba Buhari ya tsawaita wa’adin Mohammed Adamu a matsayin Sufeto Janar na ’yan sanda na tsawon watanni uku inda daga nan tsohon shugaban ‘yan sandan ya kwashe watanni biyu da kwana uku.

A cewar ministan, nadin Baba an yi shi ne a nazarce, bayan shugaba buhari ya yi la’akari da batutuwan kwarewa, can-canta da kuma samun shekaru masu yawa a aikin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar Malaman ‘Poly’ Sun Tsunduma Yajin Aiki

Next Post

Hukumar WAEC Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2021

RelatedPosts

Kwana Ɗaya Bayan Lashe Zaɓe: Shugaban Chadi Idris Deby Ya Rasu

Kwana Ɗaya Bayan Lashe Zaɓe: Shugaban Chadi Idris Deby Ya Rasu

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Suleiman Ibrahim Bayan shekaru 31 akan mulki, Shugaban Chadi,...

Malamai

Kungiyar Malamai Ta Tallafa Wa ‘Yan Hijira Sun Shirya Taron Bita Na Ramadan

by Muhammad
13 hours ago
0

Daga Mustapha Ibrahim, Kungiyar Hada Kan zauran Malamai da kungiyar...

Zakzaky

Ramadan: El-Zakzaky Ya Raba Tallafin Abinci Ga Mabukata

by Muhammad
14 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Shugaban harkar musulunci a Nijeriya (IMN)...

Next Post
Hukumar WAEC Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2021

Hukumar WAEC Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2021

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version