Da Ɗumi-ɗumi: Jami’an Tsaro Sun Kashe ‘Yan Bindiga 80 A Katsina
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Ɗumi-ɗumi: Jami’an Tsaro Sun Kashe ‘Yan Bindiga 80 A Katsina

bySulaiman
9 months ago
Sojoji

A wani gagarumin ci gaba na yaki da ‘yan ta’adda, an kashe ‘yan bindiga 80 a wani samame da jami’an tsaron hadin gwiwa suka kai a karamar hukumar Jibia ta jihar Katsina.

 

An kai hare-haren ne a ranar Asabar 4 ga watan Junairu, 2025, a wasu fitattun sansanoni a yankunan Kadoji, Matso-Matso, Bagga, Dogon Marke, da Takatsaba.

  • Harin ‘Yan Bindiga: ‘Yansanda Sun Ceto Matafiya 18 Da Dabbobi Da Dama A Katsina
  • Shekaru 62 Na Gwamnan Kano Sun Yi Albarka – Auwal Lawal

Rundunar Sojojin Sama na ‘Operation FANSAN YAMMA’ ne suka aiwatar da wannan samamen, tare da sojoji na Birged 17 na Sojojin Nijeriya, ‘yansanda, DSS, da kuma ‘yan banga na yankin.

 

Bisa ga sahihan bayanan sirri, dakarun hadin gwiwa sun kai farmaki a sansanonin da suka kasance matattarar ta’addanci a kananan hukumomin Jibia, Batsari, da Batagarawa na jihar.

 

Baya ga ‘yan bindiga 80 da aka kashe, an kuma jikkata wasu da dama, tare da lalata abubuwan hawan su da kayayyaki da suke amfani da su wurin kaddamar da ta’addancinsu, lamarin da zai rage musu karfi matuka wajen kai hare-hare kan ‘yan Nijeriya da ba su ji ba ba su gani ba.

 

Kwamishinan tsaro na cikin gida da harkokin cikin gida na jihar Dr. Nasir Muazu ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadin da ta gabata, inda ya yaba da kokarin jami’an tsaro, inda ya bayyana aikin a matsayin wani muhimmin mataki na maido da zaman lafiya a jihar da ma fadin Arewa baki daya.

 

Ya kuma jaddada aniyar gwamnatin jihar na yin aiki kafada da kafada da jami’an tsaro da al’ummomin yankin domin tabbatar da zaman lafiya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi
Manyan Labarai

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung
Manyan Labarai

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
Next Post
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama, Sun Kwato Makamai A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version