Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Da dimi-diminsa

Da Dimi-Diminsa: Bam Ya Kashe ‘Yan Sintiri 7 A Borno

Da Dimi-Diminsa: Bam Ya Kashe 'Yan Sintiri 7 A Borno

by Daurawa Daurawa
December 30, 2020
in Da dimi-diminsa
1 min read
Da Dimi-Diminsa: Bam Ya Kashe ‘Yan Sintiri 7 A Borno
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri

 

samndaads

Rahotanni daga kauyen Kawuri a jihar Borno sun bayyana cewa motar jami’an tsaron yan sa-kai ta taka bam, wanda ake zargin mayaqan Boko Haram ne su ka binne shi a kasa, a safiyar yau Laraba, al’amarin da ya jawo asarar rayukan yan sintiri bakwai.

Wadannan jami’an sa-kai sun gamu da ajalin su ne kusa da wannan qauye na Kawuri a lokacin da dureban motar ya bi ta kan biznannanen bam din a lokacin da su ke aikin sintiri a yankin.

Bugu da kari kuma, yanzu haka an kawo gawawakin yan-sintirin babbar asibitin jami’ar Maiduguri.

A hannu guda kuma, wani daga cikin manyan jami’an gwamnatin jihar Borno ya tabbatar da faruwar al’amarin- duk da ya buqaci a sakaya sunan shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sadiya Farouk Ta Yi Tir Da Hare-haren Borno Da Adamawa

Next Post

Sam Nda-Isaiah 1962-2020: An Yi Alhinin Rashin Nda-Isaiah A Kano

RelatedPosts

Da Dimi-diminsa: ASUU Ta Yarda Za Ta Janye Yajin Aiki

Da Dimi-diminsa: ASUU Ta Yarda Za Ta Janye Yajin Aiki

by Daurawa Daurawa
2 months ago
0

A yau ne Kungiyar Malaman Jami'a ta Nijeriya ASUU ta...

Korona Ta Kashe Tsohon Shugaban Kasar Ghana, Rawlings

Korona Ta Kashe Tsohon Shugaban Kasar Ghana, Rawlings

by Sulaiman Ibrahim
2 months ago
0

Tsohon shugaban kasar Ghana, Jerry Rawlings ya rasu sakamakon fama...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Daya Tare Da Garkuwa Da Wasu A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Daya Tare Da Garkuwa Da Wasu A Nasarawa

by Daurawa Daurawa
3 months ago
0

Daga Zubairu M Lawal Lafia Labarai daga Jihar Nasarawa sun...

Next Post
Shugaba Sam

Sam Nda-Isaiah 1962-2020: An Yi Alhinin Rashin Nda-Isaiah A Kano

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version