Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Da dimi-diminsa

Da Dimi-diminsa: Buhari Ya Sauya Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
January 26, 2021
in Da dimi-diminsa, LABARAI
1 min read
Da Dimi-diminsa: Buhari Ya Sauya Shugabannin Rundunonin Tsaro
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da murabus din shugabannin rundunonin tsaro, da kuma ritayar da suka yi daga aiki.

Wadanda lamarin ya shafa sun hada da babban hafsan hafsoshin tsaro, Janar Abayomi Olonisakin; Shugaban hafsan soji, Lt-Gen. Tukur Buratai; Shugaban hafsan sojojin ruwa, Vice Admiral Ibok Ekwe Ibas; da shugaban hafsan sojin sama, Air Marshal Sadique Abubakar.

samndaads

Shugaba Buhari ya gode wa Shugabannin masu barin gado saboda abin da ya kira “gagarumar nasarar da suka samu a kokarinmu na samar da dawwamammen zaman lafiya a kasarmu,” yana mai yi musu fatan alheri a ayyukan da za su yi nan gaba.

Sabbin shugabannin hafsoshin sun hada da: Manjo-Janar Leo Irabor, Babban hafsan hafsoshin tsaro; Manjo-Janar I. Attahiru, Shugaban hafsin soji; Rear Admiral A.Z Gambo, Shugaban hafsan sojojin ruwa; da Air-Vice Marshal I.O Amao, Babban hafsan sojojin sama.

SendShareTweetShare
Previous Post

Wane Irin Tsarin Hadin Gwiwa Ake Bukata Tsakanin Sassa Daban Daban? Sin Tana Da Amsa

Next Post

Xi Ya Ce Sin Za Ta Tabbatar Da Nasarar Wasannin Olympics Na Lokacin Hunturu Na Beijing

RelatedPosts

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Funtua  Dan majalisar Tarayya me wakiltar mazabar...

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, kasa da awa goma sha biyu da...

miyagun kwayoyi

Masu Garkuwa Da Mutane Muggan Kwayoyi Suke Bukata Matsayin Kudin Fansa – NDLEA

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa Shugaba kuma babban jami’i na Hukumar...

Next Post
Xi Ya Ce Sin Za Ta Tabbatar Da Nasarar Wasannin Olympics Na Lokacin Hunturu Na Beijing

Xi Ya Ce Sin Za Ta Tabbatar Da Nasarar Wasannin Olympics Na Lokacin Hunturu Na Beijing

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version