Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Da Dimi-diminsa: Coronavirus Ta Kashe Mutum Na Biyu A Nijeriya

by
2 years ago
in Da dimi-diminsa, MANYAN LABARAI
1 min read
NCDC Ta  kaddamar da Sabon Ofishi A Kebbi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Ministan Lafiya na Nijeriya, Mista Osagie Ehanire ya tabbatar da cewa cutar covid-19 ta hallaka mutum na biyu a Nijeriya. Ministan ya shaidawa manema labarai haka ne yau Litinin a yayin taron manema labarai da ya gabatar da yammacin yau din a Birnin Tarayya Abuja.

Kawo yanzu, rahotanni basu kai ga gane wanene ya rasa ransa ba, da kuma a wacce jiha ne, amma Ministan ya tabbatar da hakan.

A biyu mu don samun cikakkun labarai…

Labarai Masu Nasaba

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Batancin Addini: “A kafa Dokar Kiyaye Martabar Annabawa A Nijeriya”

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Covid-19: Hukumar NCDC Na Neman Mutum 6,000 Don Yi Musu Gwaji

Next Post

Da Dimi-diminsa: Gwamnan Jihar Oyo Ya Kamu Da Coronavirus

Labarai Masu Nasaba

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

by Bello Hamza
4 hours ago
0

...

Sanatoci

Batancin Addini: “A kafa Dokar Kiyaye Martabar Annabawa A Nijeriya”

by Sabo Ahmad
4 hours ago
0

...

Zanga-Zanga Ta ɓarke A Asibitin Kwararru Na Gwamnatin Adamawa

Zanga-Zanga Ta ɓarke A Asibitin Kwararru Na Gwamnatin Adamawa

by Muh'd Shafi'u Sale
2 weeks ago
0

...

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
2 weeks ago
0

...

Next Post
Da Dimi-diminsa: Gwamnan Jihar Oyo Ya Kamu Da Coronavirus

Da Dimi-diminsa: Gwamnan Jihar Oyo Ya Kamu Da Coronavirus

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: