Umar Faruk">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Da dimi-diminsa

Da Dumidumin-sa : Kungiyar Lauyoyi Zata Kaurace Wa Zaman Kotutuka A Kebbi

by Umar Faruk
February 4, 2021
in Da dimi-diminsa, LABARAI
1 min read
Da Dumidumin-sa : Kungiyar Lauyoyi Zata Kaurace Wa Zaman Kotutuka A Kebbi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar Lauyoyi ta Najeriya (NBA), reshen Kebbi, ta bayyana cewa” zata kaurace wa zaman kotutuka na duk fadin jihar ta Kebbi har tsawon makonni uku kan matsalar tsaro da yawan kashe-kashe jama’a da yin barazana ga rayuwar al’ummar musamman ga Alkalai da Lauyoyi da ‘Yan Sa kai ke gudanar a yankin Masarautar Zuru da ke a cikin jihar ta kebbi.

” Bayanin haka ya biyo bayan wani taron tattauna wa na gaggawa da kungiyar ta NBA ta gudanar a yau a Birnin-Kebbi, Inda takardar na dauke da sa hannun Shugaban kungiyar na Jihar Kebbi, Barista Kabiru Aliyu da Sakatare, Barista Aminu Hassan suka sanyawa hannu, kuma aka fitar da ita ga manema labarai bayan kammala taron tattauna na gaggawa da suka gudanar a ofishinsu da ke a Birnin Kebbi Ayau.

samndaads

Takardar ta ci gaba da bayyana cewa” kungiyar ta NBA ta kosa da kuma damuwa ga irin yadda ‘Yan Sa kai’ na Masarautar Zuru ke hana jama’a bin umurnin kotutuka da kuma hana yin hukunci a kotutukan yankin ko shigar da kara kai har da masu bada sheda a gaban kotu .

“Bugu da kari ma’aikatar kotu su ma rayawarsu na cikin hadarin gaske, bisa ga wannnan matsalar rashin tsaro ga yanki ne ya sanya kungiyar NBA ta jihar Kebbi daukar wa mataki har sai gwamnatin tarayya, gwamnatin jihar Kebbi da Masarautar Zuru da sauran masu ruwa da tsaki ga harakokin tsaro sun dauki mataki kare rayukan al’umma, inji takardar NBA Kebbi” . Cikaken rahoton za a karan tashi a jaridar mu ta jumaa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shirin Rikicin Kabilanci Da Addini:Me Ya Sa DSS Suka Kara Gargadi?

Next Post

Gwamnatin Kano Ta Rufe Masallacin Sheik Abduljabbar Kabara, Ta Hana Shi Wa’azi

RelatedPosts

Matsalar Tsaro: Wainar Da Aka Toya A Taron Gwamnoni Da Sarakunan Arewa

Matsalar Tsaro: Wainar Da Aka Toya A Taron Gwamnoni Da Sarakunan Arewa

by Umar Faruk
14 hours ago
0

Daga Ibrahim Ibrahim, Kaduna A jiya Alhamis ne masu ruwa...

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 300 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 300 A Zamfara

by Umar Faruk
15 hours ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara na cewa 'yan bindiga sun kai...

Yadda ‘Yan Kungiyar Asiri Suka Tayar Da Hankulan Jama’a A Lokoja

Yadda ‘Yan Kungiyar Asiri Suka Tayar Da Hankulan Jama’a A Lokoja

by Umar Faruk
16 hours ago
0

Daga Ahmed Muhammed Danasabe, Lokoja Mazauna birnin Lokoja da kewayenta,...

Next Post
Gwamnatin Kano Ta Rufe Masallacin Sheik Abduljabbar Kabara, Ta Hana Shi Wa’azi

Gwamnatin Kano Ta Rufe Masallacin Sheik Abduljabbar Kabara, Ta Hana Shi Wa'azi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version