Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Da Gina Masallaci Gara Gina Masana’antar Fim – Momoh

by Abdullahi Muhammad Sheka
February 11, 2021
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shahararren dan wasan finafinan Hausa na Kannywood Aminu Sherif Momo ya bayyana cewar raya harkar Fim a yanzu ya fi raya masallatai ko makarantun Islamiyya, inda ake karatun Alkur’ani muhimmanci nesa ba kusa ba.

Fitatcen dan wasan finafinan ya kara da cewar muhimmancin harkar Fim a cikin al’umma ta fi muhimmancin akan Massalatai ko Makarantun Alkur’ani, ba ma zai yi yiwu a hada su ba inda yayi kira ga masu hannu da shuni da su zuba kudi cikin harkar masana’antar Kannywood.
A ra’ayin Aminu Momo da a zuba kudi wajen gina Masallatai ko Islamiyyu a kasar Hausa, gwara a zuba kudin wajen harkar shirya fina-finan Hausa, duba da irin muhimmiyar rawa da ‘yan wasan kwaikwayon ke bayarwa wajen gina tarbiyyar al’umma.
Fitaccen Jarumi a masana’anatar Kannywood ya bayyana wannan kalaman a cikin shirn ‘Barka da hantsi’ na rediyo freedom dake Kano a safiyar yau Laraba.
Ya ce: “A halin da ake ciki yanzu da a gina Masallatai da Islamiyyu gwara a zuba kudaden a harkar shirya fina-finan Hausa.” Saboda muhimmancin harkar akan gine ginen Masallatai ko Makarantun Islamiyya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Mukabala Da Abduljabbar: Wajibi Gwamnati Ta Tabbatar Da Adalci – IHRT

Next Post

Masu Zabe Ba Su Wuce Kashi 35 Na ’Yan Nijeriya Ba – INEC

RelatedPosts

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

by Abdullahi Muhammad Sheka
7 hours ago
0

  Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, ayau...

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

by Abdullahi Muhammad Sheka
8 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim A karon farko a 2021, farashin mai...

Naira

Naira Na Shirin Sake Faduwa Warwas – FMDQ

by Abdullahi Muhammad Sheka
15 hours ago
0

Za Ta Iya Kai Wa Dala 500 Cikin Mako Mai...

Next Post
Zaben Dan Majalisa

Masu Zabe Ba Su Wuce Kashi 35 Na ’Yan Nijeriya Ba – INEC

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version