Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Da Gina Masallaci Gara Gina Masana’antar Fim – Momoh

by
1 year ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

Shahararren dan wasan finafinan Hausa na Kannywood Aminu Sherif Momo ya bayyana cewar raya harkar Fim a yanzu ya fi raya masallatai ko makarantun Islamiyya, inda ake karatun Alkur’ani muhimmanci nesa ba kusa ba.

Fitatcen dan wasan finafinan ya kara da cewar muhimmancin harkar Fim a cikin al’umma ta fi muhimmancin akan Massalatai ko Makarantun Alkur’ani, ba ma zai yi yiwu a hada su ba inda yayi kira ga masu hannu da shuni da su zuba kudi cikin harkar masana’antar Kannywood.
A ra’ayin Aminu Momo da a zuba kudi wajen gina Masallatai ko Islamiyyu a kasar Hausa, gwara a zuba kudin wajen harkar shirya fina-finan Hausa, duba da irin muhimmiyar rawa da ‘yan wasan kwaikwayon ke bayarwa wajen gina tarbiyyar al’umma.
Fitaccen Jarumi a masana’anatar Kannywood ya bayyana wannan kalaman a cikin shirn ‘Barka da hantsi’ na rediyo freedom dake Kano a safiyar yau Laraba.
Ya ce: “A halin da ake ciki yanzu da a gina Masallatai da Islamiyyu gwara a zuba kudaden a harkar shirya fina-finan Hausa.” Saboda muhimmancin harkar akan gine ginen Masallatai ko Makarantun Islamiyya.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Mukabala Da Abduljabbar: Wajibi Gwamnati Ta Tabbatar Da Adalci – IHRT

Next Post

Masu Zabe Ba Su Wuce Kashi 35 Na ’Yan Nijeriya Ba – INEC

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
3 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
15 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
24 hours ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
2 days ago
0

...

Next Post
Zaben Dan Majalisa

Masu Zabe Ba Su Wuce Kashi 35 Na ’Yan Nijeriya Ba – INEC

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: