Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Da Trump Ya Gayyaci Ganduje, Zai Koya Masa Yadda Ake Cin Zabe – Hon. Doguwa

by Abdullahi Muhammad Sheka
February 11, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Hon. Doguwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Alhassan Doguwa, ya bayyana cewa, Ganduje wata cibiyar siyasace da babu irinta a Nijeriya.
Yace, da Donald Trump ya nemi shawarar Ganduje da ba yadda za’a yi ya fadi a zaben Amurka.

Shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ta Tarayya, Alhassan Ado Doguwa, ya ce tsohon shugaban Amurka Donald Trump ba zai iya faduwa zabe ba idan da ya nemi taimakon Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje.

samndaads

Doguwa, wanda ke wakiltar Mazabar Tudunwada da Doguwa, ya bayyana haka ne a wani faifan bidiyo da aka turowa jaridar Daily Nigerian a ranar Laraba, yayin da yake yiwa magoya bayansa jawabi.

“Idan aka duba, lokacin da alkaluman suka fara nuna Trump zai sha kaye, ya kamata ya kira Ganduje a waya ya tura masa Murtala Garo ko Alhassan Ado ko Kawu Sumaila ko dan majalisa Kabiru Rurum. Labarin ba zai kasance haka ba a yau.

Yawancin masu sa-ido masu zaman kansu suna da ra’ayin cewa jam’iyyar APC mai mulki tare da hadin gwiwar jami’an tsaro da manyan jami’an Hukumar Zabe ta kasa mai zaman kanta, (INEC), sun yi magudi a zaben da aka yi a watan Maris 2019 don goyon bayan jam’iyya mai mulki.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

A Duniya Babu Kamar Jam’iyyar APC Wajen Aikata Alheri, Cewar Safiya Daura

Next Post

Mu Cigaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya A Wannan Shekara – Sarkin Yarabawan Funtuwa

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Abdullahi Muhammad Sheka
2 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Abdullahi Muhammad Sheka
2 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Abdullahi Muhammad Sheka
2 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Sarkin Yarabawan Funtuwa

Mu Cigaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya A Wannan Shekara – Sarkin Yarabawan Funtuwa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version