Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Da Trump Ya Gayyaci Ganduje, Zai Koya Masa Yadda Ake Cin Zabe – Hon. Doguwa

by
1 year ago
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Hon. Doguwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Alhassan Doguwa, ya bayyana cewa, Ganduje wata cibiyar siyasace da babu irinta a Nijeriya.
Yace, da Donald Trump ya nemi shawarar Ganduje da ba yadda za’a yi ya fadi a zaben Amurka.

Shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ta Tarayya, Alhassan Ado Doguwa, ya ce tsohon shugaban Amurka Donald Trump ba zai iya faduwa zabe ba idan da ya nemi taimakon Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje.

Doguwa, wanda ke wakiltar Mazabar Tudunwada da Doguwa, ya bayyana haka ne a wani faifan bidiyo da aka turowa jaridar Daily Nigerian a ranar Laraba, yayin da yake yiwa magoya bayansa jawabi.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

“Idan aka duba, lokacin da alkaluman suka fara nuna Trump zai sha kaye, ya kamata ya kira Ganduje a waya ya tura masa Murtala Garo ko Alhassan Ado ko Kawu Sumaila ko dan majalisa Kabiru Rurum. Labarin ba zai kasance haka ba a yau.

“A wurinmu, Ganduje cibiya ce ta siyasa. ‘Yan siyasa za su kwashe shekaru suna gaya muku karya game da cin zabe a 2023, kawai suna gaya muku shirme ne,” in ji Doguwa a cikin gajeren faifan.”

Yawancin masu sa-ido masu zaman kansu suna da ra’ayin cewa jam’iyyar APC mai mulki tare da hadin gwiwar jami’an tsaro da manyan jami’an Hukumar Zabe ta kasa mai zaman kanta, (INEC), sun yi magudi a zaben da aka yi a watan Maris 2019 don goyon bayan jam’iyya mai mulki.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

A Duniya Babu Kamar Jam’iyyar APC Wajen Aikata Alheri, Cewar Safiya Daura

Next Post

Mu Cigaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya A Wannan Shekara – Sarkin Yarabawan Funtuwa

Labarai Masu Nasaba

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by
1 year ago
0

...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by
1 year ago
0

...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by
1 year ago
0

...

Kebbi

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

by
1 year ago
0

...

Next Post
Sarkin Yarabawan Funtuwa

Mu Cigaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya A Wannan Shekara – Sarkin Yarabawan Funtuwa

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: