Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

An Dage Wasan Linkaya Na Nakasassu A Medico Saboda Girgizar Kasa

by Tayo Adelaja
September 21, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kula da gasar guje-guje da tsalle-tsalle ta nakasassu ta duniya ta dage wasan linkaya da wasan daga abu mai nauyi wanda aka shirya yi a kasar Medico sakamakon girgizar kasar da kayi a kasar.

Tun farko dai an shirya za’a fara gasar a ranar talatin ga wannan watan sai dai tsarin ya gamu da cikas bayan da aka samu annobar girgizar kasa a kasar ta medico abinda yayi sanadiyyar mutuwar daruruwan mutane da rushewar gine-gine.

samndaads

Shugaban hukumar, Andrew Person ya bayyana cewa sakamakon wannan masifa dole yanzu zasu hada kai da hukumar kasar domin ceto mutane sannan kuma dole a ajiye maganar gasar sai nan gaba saboda nuna damuwa ga mutanen kasar da gwamnati.

Yakara da cewa abinda yake gaban hukumarsa shine ya tabbatar da bganin wakilan hukumar wadanda tuni suke kasar ta Medico don fara shirye-shiryen gasar sun bar kasar cikin koshin lafiya.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Ozil Ya Dawo Daukar Horo Da Arsenal

Next Post

Al-Bashir Ya Ce Wadanda Suka Tsere Daga Darfur Su Dawo

RelatedPosts

Pochettino

Pochettino Ya Kamu Da Cutar Korona

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Kocin kungiyar kwallon kafa ta Paris St-Germain Mauricio Pochettino ya...

Solkjaer

Ban Damu Da Jita-Jitar Korata Daga Manchester United Ba, Cewar Solkjaer

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester United, Ole Gunnar Solskjaer...

ozil

Dole A Yiwa Ozil Hakuri – Zidane

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real...

Next Post

Al-Bashir Ya Ce Wadanda Suka Tsere Daga Darfur Su Dawo

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version