Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

‘A Daina Yi Wa Romelu Lukaku Wakar Wariya’

by Tayo Adelaja
September 20, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

 Wata kungiyar da ke fafatukar hana wariya ,Kick It Out, ta bukaci kungiyar Manchester United da ta hana magoya bayanta yi wa Romelu Lukaku rera wake-waken wariya.

Kungiyar ta ce wakar, wadda a cikinta ake kalamai kan girman mazakutar Dan wasan gaban kasar Belgium din, nuna wariya ce.

samndaads

“Babu yadda za a lamunci nuna wariya, koda kuwa hakan ana nufin nuna goyon baya ne ga dan wasa,” in ji kungiyar Kick It Out.

Manchester United ta ce za ta tattauna da kungiyar game da al’amarin. Kick it Out game da lamarin.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Likitoci Ne Za Su Tabbatar Da Tsawon Lokacin Da Pogba Zai Shafe Yana Jiyya’

Next Post

Hukumar Hana Shige Da Fice Ta Gargadi ‘Yan Nijeriya Kan Shiga Jamani Ta Haramtacciyar Hanya

RelatedPosts

Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Frank Lampard

Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Frank Lampard

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, ta sallami mai horar da...

Aguero

Barcelona Za Ta Dauki Aguero A Kyauta

by Muhammad
17 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta shirya tattaunawa da dan...

Tsaron Raga

Buhari Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Tsohon Mai Tsaron Ragar Super Eagles

by Muhammad
19 hours ago
0

Shugaban kasa Mohammadu Buhari ya aike da sakon ta'ziyarsa dangane...

Next Post

Hukumar Hana Shige Da Fice Ta Gargadi ‘Yan Nijeriya Kan Shiga Jamani Ta Haramtacciyar Hanya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version