Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Dakarun NIS Sun Ceto Jariri Dan Mako Uku Daga Masu Safarar Mutane Ta Teku  

by Muhammad
December 25, 2020
in LABARAI
2 min read
NIS
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim,

 

samndaads

Jami’an Hukumar Shige da fice ta Kasa NIS da ke sintiri a kan teku a yankin Kuros Ribas sun kubutar da wani jariri dan makonni uku da haihuwa wanda ake zargin fataucinsa aka yi.

 

 

Ezugwu ya ce, jami’an sintiri na kan teku ne suka cafke wacce ake zargin bayan rashin iya bayar da cikakken bayani game da hakikanin mallakar jaririn.

 

“Kwanakin baya, jami’anmu da ke sintiri akan teku na kasa da kasa sun tare wata mata mai suna Maureen Awokara, wacce ta yi ikirarin cewa ita ‘yar asalin jihar Imo ce tare da wani dan jaririn makonni-uku.

“A lokacin da aka kamata, ta zo da wasu labarai na bogi Wanda Sam ba kamshin gaskiya cikinsu. Da farko, ta ce yaron na ‘yar uwarta ne, amma duk da haka mun gudanar da bincike na farko kuma duk layin salular da ta ba mu don tuntubar ‘yar uwarta Chioma Iweh wacce ta ce jaririnta ne, layin baya tafiya.

 

Za a mika jaririn da wacce ake zargi da fataucin ga hukumar NAPTIP don ci gaba da bincike. Binciken farko ya bamu cikakken dalili na gaskata cewa jaririn satoshi akayi.

“Wacce ake zargin ta yi ikirarin cewa za ta je Kamaru, Gabon, dama dai duk inda zataje. Hukumar na zargin satan yara, wannan yasa hukumar tasa ido a duk hanyoyin da masu fataucin ka iya bi don fataucin yaran musamman hanyoyin iyakokin filin jirgin sama. Hakan ya tilastawa masu fataucin neman wasu hanyoyin, kamar amfani da kananan kwale-kwale ta hanyar ruwa don fita da yaran.

 

CIS Ezugwu ya ci gaba da bayanin cewa kokarin da rundunar ta yi don tuntubar wasu ‘yan uwanta don sanin ko ‘yan uwan ​​sun amince da ita akan daukar jaririn, abin ya ci tura saboda wacce ake zargin ba ta son ba da bayanai masu amfani a kan lamarin. .

Shugaban ya bukaci iyaye da su kula da yaransu koyaushe cikin soyayya da kulawa kuma su guji duk wani nau’i na sallama ‘ya’yansu saboda kudi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Waiwaye A Kan Wasu Ayyukan NIS A Filin Jiragen Sama Na Abuja A 2020

Next Post

‘Yar Kasuwa Ta Mutu Yayin Da Ake Rushe Kasuwa  A Kaduna

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
19 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post
Rushe

'Yar Kasuwa Ta Mutu Yayin Da Ake Rushe Kasuwa  A Kaduna

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version