Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

An dakatar da shugaban kungiyar Juventus tsawon shekara 1

by Tayo Adelaja
September 27, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kwallon kafa ta kasar Italiya ta dakatar da shugaban kungiyar Jubentus Andrea Agnelli daga aiki tsawon shekara guda, sakamakon samunsa da laifin saida tikitin shiga kallon wasannin kungiyar ba bisa ka’ida ba, ga wasu kungiyoyin magoya bayan kungiyar ta Jubentus da basu cancanta ba.

Sakamakon laifin, Agnelli zai kuma biya tarar euro 20,000, yayinda ita kuma kungiyar ta Jubentus zata biya tarar euro 300,000, sai kuma wasu manyan jami’anta uku da suma aka dakatar saboda hannunsu cikin saida tikitin.

Da fari dai mai gabatar da kara Giuseppe Pecoraro, ya bukaci a haramtawa shugaban kingiyar ta Jubentus Agnelli, shiga al’amuran wasannin ne tsawon shekaru 2 da rabi, ya kuma biya tarar euro dubu hamsin, a maimakon euro dubu ashirin da hukumar kwallon kafar ta ce ya biya a yanzu.

Sai dai fa Pecoraro ya ce yana tunanin komawa wata kotun ta daban banda ta hukumar wasannin, domin kara tsaurar hukuncin kan kungiyar ta Jubentus da mai horar da ita.

SendShareTweetShare
Previous Post

Benjamin Mendy zai yi jinya a Barcelona

Next Post

Arsenal ta dago sama bayan doke West Brom 2-0

RelatedPosts

Ibrahimovic

Za A Iya Dakatar Da Ibrahimovic Shekaru Uku

by Muhammad
19 hours ago
0

Tauraron kungiyar kwallon kafa ta AC Milan, dan asalin kasar...

Europa

Za Mu Iya Lashe Kofin Europa – Arteta

by Muhammad
19 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta, ya bayyana...

Pillars

Zan Taimakawa Kano Pillars Ta Koma Ta Farko A Gasar Firimiya – Ahmad Musa

by Muhammad
19 hours ago
0

Sabon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, Ahmad...

Next Post

Arsenal ta dago sama bayan doke West Brom 2-0

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version