Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home AL'AJABI

Dalibin Da Ake Zargi Ya Kashe ‘Yar Shekara Takwas Ya Shiga Hannu

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in AL'AJABI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ifeanyi Dike dalibi dake zangon karatu na biyu a Jami’ar  Fatakwal dake jihar Ribas ya arce ne daga Rundunar Jami’an Farin Kaya ta jihar (CID). inda aka kuma sake cafko shi a karamar hukumar Barkin Ladi dake cikin jihar Filato a satin da ya gabata.

Ana zargin sa ne da yi wa wata yar uwarsa ‘yar shekara takwas fyade san nan ya  kasheta, yarinyar mai suna, Chikamso Mezuwuba, ta hanyar cire wasu muhimman sassan jikin ta,

samndaads

Dubun Dike  ta cika ne lokacin yana kan hanyar sa zuwa jefar da gawar Chikamso, inda ‘yan Sintiri kauyen Okporo cikin karamar hukumar Obio/Akpor dake jihar suka yi arba dashi suka kama shi.

Da aka  gabatar dashi a gaban manema labarai a harabar Rundunar Dike ya ce, “bayan da na rubuta bayani na da yammar ranar ta farko da aka gabatar dani, Dan Sanda Johnbosco Okoroeze dake bincika ta, ya umarce ni in shiga cikin Sel sai nayi amfani da damar wutar lantarki da aka dauke a harabar Rundinar na silale.”

Dike yace, “bayan na gudu daga Fatakwal an kara kama ni ne a jihar Filato, lokacin da na kara aikata wani lafin na satar abinci, inda jamar yankin suka kama ni suka mika ni ga ofishin ‘Yan Sanda na yakin.”

“Ya ce, yin wa ce ta ishe ni  ganin na shafe kwanuka a garin banci abinci ba, kuma ga raunuka a jiki na sai na yanke shawar in nemi abinci, inda naje satar abinci, sai jama’a suka kama ni suka mikawa ‘Yan Sanda”

A cewar Dike, “a ofishin na ‘Yan Sandan nayi ta kokarin in boye kai na, amma da naji na gaji da tambaye -tambayen su, sai na basu lambar wayar tafi da gidan ka ta yaya ta, suka buga mata, inda tace masu dama Rundunar ‘Yan Sandan jihar ta Ribas suna kan farauta ta, bayan an tsare ni a ofishin na ‘Yan Sandan aka sake dawo dani  Ribas.”

SendShareTweetShare
Previous Post

Mai Shara Ya Yi Kutse I-mel Din Kamfani, Ya Sace Naira Miliyan Biyu

Next Post

’Yan Sanda Sun Cafke Masu Safarar

RelatedPosts

Abba Kyari Nawa!

Abba Kyari Nawa!

by Sulaiman Ibrahim
9 months ago
0

Abokina ne da dukkanin ma’anar aboki, majibin lamurrana da dukkanin...

Hello world

by Leadership Group
2 years ago
0

Amfani Ruman Ga Lafiyar Dan’adam

by Sulaiman Ibrahim
2 years ago
0

Shi dai itacen ruman a turance ana kiran sa da...

Next Post

’Yan Sanda Sun Cafke Masu Safarar

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version