Dalilai 5 Da Suka Sa ASUU Barazanar Sake Tsunduma Yajin Aiki
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 5 Da Suka Sa ASUU Barazanar Sake Tsunduma Yajin Aiki

byAbubakar Abba and Sulaiman
1 year ago
ASUU

Kungiyar malaman jami’o’in Nijeriya (ASUU), ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin kwanaki 21, inda suka yi gargadin tsunduma yajin aiki na gama gari.

 

Shugaban kungiyar ASUU reshen jami’ar Gashua da ke a Jihar Yobe, Melemi Abatcha ya bayyana haka a taron manema labarai da kungiyar ta kira a garin Damaturu, babban birnin jihar.

  • Yadda Ambaliya Ta Lalata Gidaje 255 A Garin Natsinta Da Ke Katsina
  • PCACC Ta Kama Shugabannin Ƙananan Hukumomi 3 Bisa Zargin Almundahanar Miliyan 660

Kazalika, Melemi ya zayyana wasu manyan batutuwan da suke ci gaba da janyo wa fannin ilimin koma baya da suka hada da rashin wadatattun kudade na tafiyar da jami’o’in kasar da kuma gaza cika yarjejeniyar 2009.

 

A nan ga manyan daililai biyar da suka sanya kungiyar ta yi barazanar sake shiga yajin aikin na gama gari wadanda suka hada da; rashin samar wa da jami’o’in kasar wadatattun kudade, rashin samar masu da kayan aiki.

 

Sauran dalilan su ne; rashin isassun malamai, wuraren kwanan dalibai, rashin samar da kayan yin gwaje-gwaje da kuma dakunan karatu.

 

Kungiyar ta nuna bacin ranta a kan rashin cika alkawarin yarjejeniyar 2009 da kuma jinkirin da ake samu daga bangaren gwamnati kan yarjejeniyar, wanda hakan ya janyo ake ci gaba da biyan malaman jami’ar albashi mafi inganci.

 

A kan dambarwar tsarin biyan albashin maIaman jami’o’in na IPPIS duk da umarnin da majalisar zartarwa ta bayar a shekarar 2023, na a cire kungiyar daga cikin tsarin, har zuwa yanzu ana biyan ‘ya’yan ASSU ta hanyar wannan tsarin, wanda kungiyar ta bayyana cewa ba za ta lamunci hakan ba.

 

Haka kuma kungiyar ta nuna rashin jin dadinta kan rashin bai wa jami’o’in damar cin gashin kansu da kuma ci gaba da kirkiro da jami’o’in da gwamnati ke yi wanda hakan ke sanyawa ba a samun ingantaccen ilimi a kasar nan.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Labarai

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya
Labarai

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Next Post
Kasar Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan Adam Na Sadarwa

Kasar Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan Adam Na Sadarwa

LABARAI MASU NASABA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version