Dalilan Da Suka Jawo Hankalin ‘Yan Kasuwan Ketare Zuwa Sin Kafa Kamfanoni
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilan Da Suka Jawo Hankalin ‘Yan Kasuwan Ketare Zuwa Sin Kafa Kamfanoni

byCGTN Hausa
2 years ago
Sin

A jiya Jumma’a 22 ga watan nan, mataimakiyar shugaban kamfanin Tesla na kasar Amurka Tao Lin, ta yi tsokaci da cewa, “Kasuwar kasar Sin tana da makoma mai haske da ta fi rinjaye, idan aka kwatanta da kasuwannin sauran kasashen duniya, don haka ya zama wajibi a kafa kamfanin kirar Tesla a Sin.” A jiyan ne kuma aka kaddamar da kamfanin kera batir na motar Tesla wato Megapack a yankin masana’antu na Lingang dake birnin Shanghai na kasar Sin, kamfanin da ya kasance irinsa na farko da Tesla ya kafa a wajen Amurka.

Tun farkon shekarar bana, kamfanonin da ‘yan kasuwan kasashen ketare suka kafa a kasar Sin kamar Tesla suna karuwa cikin sauri, lamarin da ya shaida cewa, ‘yan kasuwan ketare suna cike da imani kan kasuwar kasar Sin matuka.

  • Gajiyar Da Sin Ta Samarwa Duniya Bayan Yin Gyare-Gyare Da Bude Kofa Ga Ketare
  • Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Ga Amurka Game Da Batun Sayarwa Taiwan Makamai

Kuma sabbin alkaluman da hukumar gwamnatin kasar Sin ta fitar a ranar 21 ga wata, sun nuna cewa, adadin sabbin kamfanonin da ‘yan kasuwan ketare suka kafa ta hanyar zuba jari kai tsaye a kasar Sin ya kai 48,078 a cikin watanni 11 na farkon shekarar bana, adadin da ya karu da kaso 36.2 bisa dari kan makamancin lokacin shekarar bara. Ana iya cewa, kasuwar kasar Sin tana jawo hankalin ‘yan kasuwan ketare sosai.

Hakika zuba jari a kasar Sin, yana nufin zuba jari kan damammaki, saboda kasar Sin tana da babbar kasuwa, da manyan gine-ginen more rayuwar al’umma masu inganci, da tsarin samar da kayayyaki bisa daidaito, da ci gaban kirkire-kirkire ba tare da rufa rufa ba, da muhallin cinikayya da ya kara kyautatuwa, da kuma isassun kwararrun da ake bukata, duk wadannan suna iya samar da tabbaci ga gudanarwar kamfanonin jarin waje, tare kuma da samar musu da riba mai tsoka.

Shin mene ne yake jawo hankalin ‘yan kasuwan ketare da su kafa kamfanoninsu a kasar Sin? Abu mafi muhimmanci shi ne tattalin arzikin kasar Sin yana ci gaba da rika matsayin ci gaba yadda ya kamata. (Mai fassara: Jamila)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Gwagwarmayar Neman Takardar Naira: Ina Tsabar Kudin?

Gwagwarmayar Neman Takardar Naira: Ina Tsabar Kudin?

LABARAI MASU NASABA

A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version