Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

byBello Hamza and Sulaiman
3 months ago
Dangote

Shugaban Rukunin Kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya jinjinawa Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA.

Dangote, ya yabawa NPA ne, bisa kokarinta na wanzar da tsarin Gwamnatin Tarayya na sayar da Danyen Mai da kuma Man Fetur, da sauran dangogin Man Fetur da ake tacewa a cikin gida Nijeriya, kan farashin Naira.

  • Al’umma Na Kokawa Kan Tsadar Kayan Miya A Sassan Kasar Nan
  • Wata Motar Tankar Mai Ta Kama Da Wuta Tare Da Kone Wasu Motoci A Ibadan, Jihar Oyo

A saboda hakan ne, Dangote, ya bayar da kyautar sabuwar motar Bas kirar Coaster, domin karfafawa kwamitin da zai aikin, guiwa, wanda a turance, ake kira da One-Stop-Shop.

A cikin wata wasika da Dangote ya rattabawa hannu, ya kuma bayar da tabbcin cewa, Kamfaninsa zai ci gaba da samar da hanyoyin da zai rinka taimakwa kwamntin, domin ya samu gudanar da aikin da aka dora masa, bisa umarnin Fadar Shugaban kasa.

“Mun ammana da cewa, wannan motar Bas din, kwamitin zai yi aiki da ita yadda ya kamata, duba da cewa, Kamfanin na, zai ci gaba da bai wa kwamtin goyon baya,” Inji Dangote.

Idan za a iya tunawa, Shugaban karamin kwamitin na wanzar da sayar da Danyen Man da kuma sauran dangogin Man Fetur da ake tacewa kasar kan farashin Naira Zacch Adedeji, ya jabawa hukumar ta NPA, bisa samar da aikin a cikin sauki

Adedeji, ya yi wannan yabon ne, lokacin da ya jagoranci tawagar kwamtin zuwa hukumar ta NPA, inda kuma ya yabawa tawagar kwamtin, da ke a karkashin NPA, kan gundunmawar da take ci gaba da bayar wa, domin a samu cimma burin da aka sanya a gaba.

“Mun lura da cewa, babu shakka wannan kokarin na hukumar ta NPA ya nuna irin kishin da hukumar take da shi a zahir, wajen cimma nasarar da aka sanya a gaba, “A cewar Adedeji.

“Ina mai kara maku kwarin guiwar cewa, kar ku gajiya wajen cimma burin da aka sanya a gaba, musamman domin a samu cin nasarar aikin, kuma muna mika godiyar mu, ga sauran hukumomin da suke ci gaba da bayar da goyon bayansu”. In ji shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

October 3, 2025
Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho
Tattalin Arziki

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

October 3, 2025
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG
Tattalin Arziki

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

September 27, 2025
Next Post
APC

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version