Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Dalilin Da Ya Sa Na Kashe Dana, In Ji Wata Mai Kishi

by Muhammad
January 7, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Kishi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Bayan kisan gilla da aka yi wa dan uwanta, Rokeeb Musa, a ranar Asabar, 26 ga Disamba, 2020, matar auren mai shekara 24 da ke zaune a Ede, Jihar Osun, Mariam Musa, ta bayyana yadda ta kashe shi da kuma dalilin da ya sa ta kashe shi. Mariam, ta ce ta sanya wa Rokeeb guba ne saboda mijinta ya fi kulawa da mahaifiyar yaron.

samndaads

Da yake magana yayin a gaban sabon kwamishinan ‘yan sanda na jihar Osun, Wale Olokode, ya gabatar da ita a ranar Laraba, wacce ake zargin, ta ce yaron dan shekara uku ya bar mahaifiyarsa ya zo dakinta a wannan ranar da ta aikata hakan, ta kara da cewa ta sanya maganin kashe kwari a ciki bakin wanda ta kashe din, sanadin da ya jawo dalilin mutuwarsa. Mariam, wacce ke dauke da cikin wata biyar, ta ce mahaifiyar marigayiyar ta kasance ba ta girmama ta saboda ita ce matar da mijinta da ya fi so.

Ta ce, “Hadama da kishi sun sa na kashe dan matar mijina na biyu. Tana da da namiji kuma bana jin dadin yadda nake ganin mijinmu yake nuna mata kulawa sosai fiye da ni. “ A baya (Ni da Mijina) mun kasance muna cin abinci daga kwano daya, amma yanzu yana wulakanta ni saboda ba ni da da namiji. Don haka, na sanya wa yaron guba ne saboda na yi kishi sosai, amma ban nufin kashe shi ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Masana’antu: NALDA Ta Yi Odar Buhun Leda Miliyan Biyu A Borno

Next Post

Habasha Za Ta Gyara Masallacin Najashi Da ‘Sahabban Annabi Suka Gina

RelatedPosts

Ebonyi

Kwamishinan ’Yan Sandan Ebonyi Ya Kama Hadiman Gwamnan Jihar Biyu Da Shugaban Karamar Hukuma

by Muhammad
19 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rundunar 'yan sanda ta kama wasu...

Direbobi

Bakwai Sun Mutu Da Yawa Sun Jikkata A Rikicin Shugabancin Kungiyar Direbobi

by Muhammad
19 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, A kalla mutane bakwai ne suka...

Takalmi

Mata Ta Rafka Wa Mijinta Tsinin Dunduniyar Takalmi Ya Mutu

by Muhammad
19 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wata mata da ba a bayyana...

Next Post
Najashi

Habasha Za Ta Gyara Masallacin Najashi Da 'Sahabban Annabi Suka Gina

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version