Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Dalilin PDP Na Kin Shiga Zaben Kananan Hukumomi A Kano

by Abdullahi Muhammad Sheka
December 3, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Zaben Kananan Hukumomi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Jam’iyyar PDP, a Kano ta ce ba za ta shiga a fafata da ita ba a zaben kananan Hukumomin Jihar Kano da ke tafe ba. shugaban kwamitin riko na jam’iyyar ta PDP , DanLadi Abdulhamid ne ya bayyana haka ya yin taron manema labarai a ofishin jam’iyyar dake Jihar Kano.

Danladi Abdulmumin ya yi zargin cewa an fitar da kudaden da suka wuce kima wajen yin zaben, sannan kuma suna tsoron haifar da rikici yayin zaben. Ya ce babu yadda za yi su shiga zaben da tuni Gwamnan Kano Ganduje ya rubuta wadanda za su ci.

samndaads

Ya kuma ce Gwamnati ta ware kudi kimanin naira Biliyon biyu da miliyon dari uku kan zaben da sun riga sun san su za su baiwa kansu.

Tuni dai Hukumar zabe mai zaman kanta ta Jihar Kano ta sanar da watan Janairun badi a matsayin watan da za ta gudanar da zaben kananan Hukumomi da na kasiloli a fadin Jihar Kano

SendShareTweetShare
Previous Post

Jami’ar Amurka Ta Zabi Gwamna Ganduje A Matsayin Farfesan Musamman

Next Post

Sanata Lawan Ya Dauki Nauyin Horar Da Ma’aurata 300 A Mazabarsa 

RelatedPosts

Ebonyi

Kwamishinan ’Yan Sandan Ebonyi Ya Kama Hadiman Gwamnan Jihar Biyu Da Shugaban Karamar Hukuma

by Abdullahi Muhammad Sheka
14 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rundunar 'yan sanda ta kama wasu...

Direbobi

Bakwai Sun Mutu Da Yawa Sun Jikkata A Rikicin Shugabancin Kungiyar Direbobi

by Abdullahi Muhammad Sheka
15 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, A kalla mutane bakwai ne suka...

Takalmi

Mata Ta Rafka Wa Mijinta Tsinin Dunduniyar Takalmi Ya Mutu

by Abdullahi Muhammad Sheka
15 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wata mata da ba a bayyana...

Next Post
Sanata Lawan

Sanata Lawan Ya Dauki Nauyin Horar Da Ma'aurata 300 A Mazabarsa 

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version