Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

An Damfari Wata Bakatsiniya A Saudiyya

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubakar

An damfari wata maniyyaciya aikin hajji mai suna Hauwa Muhammad daga jihar Katsina har dala dari takwas a Madina da ke kasar Saudiyya.

samndaads

Hauwa Muhammad wadda ta fito daga karamar hukumar kankara da ke shiyyar Malumfashi wanda ya damfare ta ya bayyana kansa a matsayin jami’in gwamnatin jihar Katsina.

Ta ce wanda ya damfare ta ya gaya mata cewa zai kara rarraba wa maniyyatan jihar Katsina dala dari inda ta ba shi ambulan dinta wanda yake dauke da kudadenta domin ya sa mata nata kason ciki.

Wadda aka damfara ta ce bayan da ya gudu sai ta ga dala tara kawai, suka yi saura a cikin abmulan din ta ta.

Amirul Hajji na shiyyar karamar hukumar Malumfashi, Alh. Yahaya ya bayyana ibtila’in a matsayin wani abu daga Allah.

Alhaji Auwal ya koka matuka kan cewwa masu damfara na zuwa da fasaloli daban-daban na yaudara inda ya gargadi maniyyatan da su kula sosai da irin wadannan mutane a kasa mai tsarki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Albarkatun Gandun Daji Na Iya Kawo Wa Nijeriya Ci Gaba — Farfesa Francis

Next Post

Cutar Kyanda Ta Bulla A Taraba

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Yahuzajere
9 hours ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Sakatariyar

Sakatariyar Karamar Hukumar Da Ake Wata Guda Ba A Shige Ta Ba A Kano

by Muhammad
23 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kananan Hukumomi ne ke zaman gimshikai...

Next Post

Cutar Kyanda Ta Bulla A Taraba

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version