Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Dan Fulani Ya Yanka Dan Uwansa A Jigawa

by Muhammad
December 2, 2020
in JAKAR MAGORI
1 min read
Yanka
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tare da taimakon sanda da wuka, wani Bafulatani makiyayi mai shekaru 30, Abdu Musa ya yanka kaninsa a Rugar Fulani na Wuro Jugga da ke Karamar Hukumar Guri ta Jihar Jigawa.

Wani ganau ya shaida wa manema labarai cewa lamarin ya faru ne lokacin da ‘yan uwan ​​biyu suka yi artabu, wanda ya haifar da fada a zahiri. Ya bayyana cewa wanda ake zargin ya yi amfani da sanda da wuka ya kashe dan uwansa, Amadu Musa kuma ya gudu. Kakakin ‘yan sanda, SP Abdu Jinjiri ya tabbatar da faruwar lamarin ga manema labarai.

samndaads

Ya ce ‘yan sanda a Karamar Hukumar Guri sun samu kiran waya daga Wuro Jugga Fulani inda suka ce wani mai suna Abdu Musa, mai shekaru 30, da ake zargi da tabin hankali ya yi fada da kaninsa, Amadu Musa wanda ba a san dalilinsa ba wanda ya yi sanadin ajalinsa.

Jinjiri said the police in the area rushed to the scene and found the corpse of the younger brother in a pool of his blood. The Police conbeyed the bictim to hospital where he was certified dead, and later released to the relatibes for burial. He noted that efforts were on to track the fleeing suspect as the case is still under inbestigation.

SendShareTweetShare
Previous Post

Wasu Mazauna Kauye Ke Bai Wa Boko Haram Bayanai, Cewar Hedikwatar Tsaro

Next Post

An Cafke Fursunonin Da Suka Tsere Daga Kurkukun Edo A Kaduna

RelatedPosts

Huhunta

Kashin Kaza Ya Makale A Huhunta Shekara 14

by Muhammad
1 day ago
0

Wata mata ‘yar Kasar Sin mai shekara 22 da haihuwa...

Budurwarsa

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

by Muhammad
1 day ago
0

Wata yarinya tana cikin halin ha'ula'i na rayuwarta bayan da...

Mari

Ya Kwashe Amaryarsa Da Mari A Taron Bikinsu

by Muhammad
1 day ago
0

Wani ango ya mari matar sa a gaban bakin da...

Next Post
Nairobi

An Cafke Fursunonin Da Suka Tsere Daga Kurkukun Edo A Kaduna

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version