Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Dan Wasan Kano Pillars Rabiu Ali Ya Kai Nijeriya Wasan Karshe

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwallon da dan wasan tsakiyar Kano Pillars, Rabiu Ali ya jefa a ragar kasar Benin ce a daidai minti goma da fara wasa ya sa tawagar ‘yan wasan Nijeriya masu buga wasan cikin gida suka kai wasan karshe na gasar cin kofin nahiyar Africa na ‘yan wasan da suke buga wasa a gida.

Wannan nasarar tasa NIjeriya za ta fafata da mai masaukin baki kasar Ghana bayan da ta doke Jamhuriyar Nijar da ci 2-0.

samndaads

Kociyan tawagar ‘yan wasan Ghana Madwell Konadu ya ce ‘yan wasansa sun shirya domin doke NIjeriya a wasan karshen da za a fafata.

NIjeriya dai ta doke Ghana a wasan rukuni-rukuni a wasan karshe, sai dai kociyan na Ghana ya ce a wancan wasan wasu daga cikin ‘yan wasan kungiyar suna da ciwo amma yanzu kowa ya warke kuma za su doke ‘yan wasan na super eagles domin lashe gasar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Manchester Da Arsenal Sun Sa Zare Akan Goretzka

Next Post

Diego Costa Ya Yi Sallama Da Chelsea

RelatedPosts

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Chelsea ta nada tsohon kocin kungiyar kwallon kafa ta Paris...

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Dan takarar shugabancin kungiyar kwallon kafa ta Barcelona wanda shine...

Rashin Kudi Yana Neman Saka Real Madrid Hakura Da Mbappe

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint German ta soma tuntubar...

Next Post

Diego Costa Ya Yi Sallama Da Chelsea

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version