Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Dangote Ya Dauki Nauyin Gyaran Filin Wasa Na MKO Abiola Da Ke Abuja -Minista

by
3 years ago
in Uncategorized
1 min read
Buhari Ya Sauya Sunan Filin Wasa Na Kasa Zuwa Abiola
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Ministan Matasa da Bunkasa Harkokin Wasanni, Sunday Dare, ya bayyana cewa shahararren Dan kasuwar nan na Nijeriya, Aliko Dangote, zai gyara Filin Wasa na MKO Abiola dake Abuja.

Ministan ya ce, muna sa ran daga nan zuwa watan Maris, za mu samu manyan filayen wasa guda hudu masu dake da na’urori na zamani da Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya (FIFA) ta amince da su.

“Kuma ina tsammanin nan da wani dan lokaci takaitacce wannan kasar na iya amsar bakuncin kowane irin wasan kwallon kafa na FIFA.” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Har Yanzu Messi Ya Fi Kowa Daukar Albashi A Tamaula

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Wasu Makiyaya Suka Harbe Dan Sanda Da Manomi A Yobe

Next Post

Rashin Jituwa Tsakanin Sojoji Da Kungiyoyi Ke Kawo Tarnaki A Yaki Da Boko Haram- Minista Sadiya Faruk

Labarai Masu Nasaba

Messi

Har Yanzu Messi Ya Fi Kowa Daukar Albashi A Tamaula

by Abba Ibrahim Wada
9 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
4 days ago
0

...

CAN Ta Shirya Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kisan Deborah A Duk Jihohin Nijeriya

CAN Ta Shirya Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kisan Deborah A Duk Jihohin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

...

Ramadan: Diyar Marigayi Sheikh Ja’afar Ta Fara Tafsirin Al-qur’ani A Masallacinsa Da Ke Kano

An Kashe Mutum 172, An Yi Garkuwa Da 23 A Arewa Maso Gabashin Nijeriya Cikin Watanni 3 —Rahoto

by Leadership Hausa
1 week ago
0

...

Next Post

Rashin Jituwa Tsakanin Sojoji Da Kungiyoyi Ke Kawo Tarnaki A Yaki Da Boko Haram- Minista Sadiya Faruk

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: