Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASUWANCI

Dangote Zai Zuba Jarin Dalar Amurka Biliyan 4.6 A Noma

by Tayo Adelaja
September 27, 2017
in KASUWANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba

Kamfanin Rukunin Dangote zai zuba jarin Dalar Amurka Biliyan 4.6 a harka noma nan da shekaru biyar masu zuwa.

Shugaban Kamfanin Rukunin na Dangote Alhaji Aliko Dangote ya sanar da hakan a taro baje kolin kayan noma karo na shida na shekarar 2017 da ya gudana a   Abuja. Aliko ya ce, kamfanin zai zuba jarin ne a dangaren Sukari da Tumatir da  Shinkafa da Manja.

Dangote wanda Daraktan sashen masu ruwa da tsaki da sadarwa na kamfani,n Alhaji Mansur Ahmed ya wakilta a wurin taron, ya yi kira ga matakan gwamnati uku da ake dasu a kasar nan dasu gyara da giggina  hanyoyin da ke Karkara don samun saukin jigilar amfanin gona, musamman ganin yin hakan zai rage tsadar aiki da farashin amfanin gona.

Dangote ya ci gaba da cewa, idan aka inganta kimiyya wajen aikin noma, da aka samar da nagartaccen iri da taki, manoma zasu samu amfanin gona mai yawa.

Ya yi nuni da cewa idan har ana son harkar noma ta ci gaba a kasar nan, dole ne manoma su sake zage damtse, kuma wajibi ne a ja matasa cikin harkar.

Daga karshe, Dangote ya yi kira ga gwamnatocin jihohi da su kirkiro da shirye-shirye da ke da nasaba da harkar noma, musamman don marawa gwamnatin tarayya baya akan kokarin ta na kara wadata kasar nan da

abinci.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Dan Shekara 10 Da Ya Fara Sana’ar Fida A Shekara Takwas

Next Post

Nijeriya Ta Rasa Dala Biliyan 100 Sakamakon Rashin Samar Da Kasuwar Ingantattun Magungunan Gargajiya

RelatedPosts

Dangote

Dangote Ya Musanta Tsauwala Farashi A Nijeriya Fiye Da Wasu Kasashe

by Muhammad
2 days ago
0

Rukunin Kamfanin Dangote ya musanta sayar wa Nijeriya kayayyaki a...

Tsarin Bashi

CBN Ya Fadakar Da Bankuna Game Da Manhajarsa Ta Tsarin Bashi

by Muhammad
2 days ago
0

Babban bankin Nijeriya (CBN), ya umarci dukkan cibiyoyin hada-hadar kudi...

NNPC

NNPC Ya Samar Da Litar Fetur Biliyan 1.44 A Watan Janairu

by Muhammad
2 days ago
0

Kamfanin manfetur na kasa (NNPC), ya bayyana cewa, ya samar...

Next Post

Nijeriya Ta Rasa Dala Biliyan 100 Sakamakon Rashin Samar Da Kasuwar Ingantattun Magungunan Gargajiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version