CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Darektan WHO Yana Farin Cikin Hada Kai Da Kasar Sin A Fannin Rigakafi Da Gano Asalin Cutar COVID-19

by CRI Hausa
January 12, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Darektan WHO Yana Farin Cikin Hada Kai Da Kasar Sin A Fannin Rigakafi Da Gano Asalin Cutar COVID-19
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Darektan hukumar lafiya ta duniya (WHO) Tedros Adhanom Ghebreyesus ya bayyana cewa, yana farin cikin hada kai da kasar Sin a fannin samar da allurar riga kafi da gano asalin cutar COVID-19.

Tedros wanda ya bayyana haka yayin taron manema labarai da aka kira jiya Litinin, Ya ce, wata tawagar masanan hukumar lafiya ta duniya, da ta kunshi masana daga kasashen Australia, da Denmark, da Jamus, da Kenya, da sauran kasashe, za su yi tattaki zuwa kasar Sin, don gudanar da bincike game da asalin cutar da takwarorinsu na kasar Sin.
Tawagar masanan dake karkashin jagorancin Micheal Ryan, ta bayyana cewa, sakamakon binciken tawagar masanan na kasa da kasa a kasar ta Sin, ka iya taimakawa wajen hada bayanan kimiyya, haka kuma watakila ya taimaka wajen yin jagora kan bukatar kara fafada nazari a sauran kasashe. A game da batun gano asalin cutar da fahimtar tasirin annobar kuwa, WHO za ta je duk wata kasa ko yanki don tattara bayanan, idan bukatar hakan ta taso.(Ibrahim Yaya daga sashen Hausa na CRI)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Kasar Sin, Aminiyar Afirka, Ta Dauki Ingantatun Matakan Ci Gaban Afirka

Next Post

Tawagar Jami’an Lafiyar Sin Za Su Taimakawa Nijer Da Comoros Da Saliyo Yakar COVID-19

RelatedPosts

Kyautata Alakar Sin Da Amurka Zai Taimakawa Gwamnatin Biden Wajen Shawo Kan Manyan Kalubale

Kyautata Alakar Sin Da Amurka Zai Taimakawa Gwamnatin Biden Wajen Shawo Kan Manyan Kalubale

by CRI Hausa
10 hours ago
0

Kamar yadda muka sani, shugaban Amurka na 46 Joe Biden,...

Jarin Waje Da Aka Zuba A Sin Ya Kafa Wani Sabon Matsayi

Jarin Waje Da Aka Zuba A Sin Ya Kafa Wani Sabon Matsayi

by CRI Hausa
10 hours ago
0

Jiya Laraba, ma’aikatar harkokin kasuwancin kasar Sin ta fidda bayanin...

Akwai Tabbaci Ga ‘Yancin Bin Addini Na Al’ummar Kabilu Daban Daban Na Jihar Xinjiang

Akwai Tabbaci Ga ‘Yancin Bin Addini Na Al’ummar Kabilu Daban Daban Na Jihar Xinjiang

by CRI Hausa
10 hours ago
0

Kakakin ofishin watsa labaru na gwamnatin jihar Xinjiang ta Uygur...

Next Post
Tawagar Jami’an Lafiyar Sin Za Su Taimakawa Nijer Da Comoros Da Saliyo Yakar COVID-19

Tawagar Jami’an Lafiyar Sin Za Su Taimakawa Nijer Da Comoros Da Saliyo Yakar COVID-19

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version