CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Darektar OECD: Farfadowar Tattalin Arzikin Sin Yana Da Muhimmanci Ga Duniya

by CRI Hausa
November 25, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Darektar OECD: Farfadowar Tattalin Arzikin Sin Yana Da Muhimmanci Ga Duniya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Darektar ofishin binciken manufofi na kasar Sin na kungiyar hadin gwiwar tattalin arziki da bunkasuwa (OECD) Margit Molnar, ta shaidawa kamfanin dillancin labarai na Xinhua cewa, a matsayinta na kasa ta biyu mafi karfin tattalin arziki a duniya, kasar Sin ce kasa ta farko da ta farfado bayan tasirin annobar COVID-19, wadda hakan ke da matukar muhimmanci ga duniya.

Molnar ta bayyana cewa, kasar Sin tana taimakawa kokarin kasashen duniya na yaki da wannan annoba, da samarwa sauran kasashe kayayyakin yaki da cutar. Haka kuma kasar Sin tana samar da kayayyakin sadarwa, don taimakawa sauran kasashe jure sauye-sauye a hanyoyin da suke rayuwa da ma yin aiki.
Ta kara da cewa, yayin da tattalin arzikin kasar Sin ke ci gaba da farfadowa, kasar Sin za ta ci gaba da samarwa sauran kasashe muhimman kayayyakin da suke bukata, za kuma ta farfado daga bukatar kayayyakin sarrafa kayayyaki daga ketare da ma kayayyakin bukatun jama’a na yau da kullum, kuma hakan na da matukar muhimmanci ga duniya baki daya.(Mai fassarawa: Ibrahim daga CRI Hasua)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Dan Kwallo Diego Maradona Ya Kwanta Dama

Next Post

An Yaba Da Rawar Da Sin Ke Takawa Kan Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa

RelatedPosts

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Duba Marasa Lafiya Sama Da 4,000 A Ghana A 2020

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Duba Marasa Lafiya Sama Da 4,000 A Ghana A 2020

by CRI Hausa
1 day ago
0

Tawagar jami’an lafiya ta kasar Sin kashi na 9 dake...

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

by CRI Hausa
1 day ago
0

Sakamakon bazuwar cutar COVID-19, wadda ta raunana tattalin arzikin duniya...

Mike Pompeo Zai Kammala Aikinsa Na Ministan Harkokin Waje

Mike Pompeo Zai Kammala Aikinsa Na Ministan Harkokin Waje

by CRI Hausa
1 day ago
0

A cikin kwanaki 10 da wani abu da suka gabata,...

Next Post
An Yaba Da Rawar Da Sin Ke Takawa Kan Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa

An Yaba Da Rawar Da Sin Ke Takawa Kan Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version