Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Dole Mu Ba Shugaba Buhari Goyon Baya – Obasanjo

by Tayo Adelaja
September 21, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba

Tsohon Shugaban Kasa Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya zuwa yanzu Shugaban Kasa Muhammadu Buhari bai bashi kunya ba a kan harkokin tafiyar da mulkin kasar nan.

samndaads

A hirar sa da Gidan Talabijin na CNN ya ce, “Buhari bai zai iya kawo canji ba a cikin dare guda, dole ne a sara ma sa a kan nasarorin da ya samar a cikin shekaru biyun sa da darewa a kan

karagar mulki”.

Da yake tsokaci a kan kalubalen da kasashen Afirka suke fuskanta kuwa, Obasanji ya yi nuni da cewa “akwai matsalar ta yaya za mu iya ciyar da al’ummar mu da suke kara yawa? Ya za mu samar ma su da aikin yi? Harkar ba za ta ci gaba da kasancewar komai zan-zan ba”.

Ya kara da cewa ba yadda za ai a ce, “mu zauna kawai muna cikin daular jin dadi kamar zamanin da ya wuce a baya sannan muna mafarkin za mu kawo wani canji, tabbasa sai an canja yanayin da muke ciki na rashin samun cigaba da sunan jin dadi, kuma canji ya riga ya zo yanzu.”

 

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kama Mai Sayar Da Mushe A Bauchi

Next Post

Rikicin Kaduna: Gwamnati Na Neman Yakubu Amos Ruwa A Jallo

RelatedPosts

Beli

Ka Sake Ba Ni Beli – Maina Ga Alkali

by Muhammad
8 hours ago
0

Ya Ce, Da Gaske Ba Shi Da Lafiya Daga Khalid...

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

by Muhammad
1 week ago
0

Akwai Damuwa Kan Yadda Zamani Ke Tafiya Da Al’adun Bahaushe...

Next Post

Rikicin Kaduna: Gwamnati Na Neman Yakubu Amos Ruwa A Jallo

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version