Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Dr. Dauda Lawal Ya Jaddada Goyon Baya Ga Buhari

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
Dr. Dauda Lawal Ya Jaddada Goyon Baya Ga Buhari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Dan takarar Gwamnan Jihar Zamfara a qarqashin inuwar jam’iyyar APC, Dakta Dauda Lawal Dare (Gamjin Gusau) ya jaddada goyon bayansa ga sake zaven Shugaba Buhari a karo na biyu.

Dan takarar na gwamna ya yi wannan bayani na nuna goyon baya ne ga Jaridar LEADERSHIP A Yau, inda ya ce, har wayau suna nan tare da jam’iyyar APC.

Dan takarar na gwamnan ya kuma bayyana fatan da suke da shi na samun nasara don tabbatar da jam’iyyar APC ta yi takara a Zamfara a zabukan da za a gudanar a wannan shekara ta 2019.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

Idan dai ba a manta ba, a makon da ya gabata ne Hukumar INEC ta fidda jerin sunayen ‘yan takara na jihohi, inda a Jihohin Zamfara da Ribas babu ko mutum daya daga jam’iyyar gwamnati, wato APC. A dalilin haka ne mutane da dama ke bayyana takaicinsu da jimami na ganin jam’iyyar ba za ta yi takara ba musamman ma a Jihar Zamfara da kaso 90% na al’ummar wurin magoya bayan jam’iyyar ne.

Dr. Dauda ya yi wa magoya bayan jam’iyyar ta APc albashir da cewa, su kwantar da hankalinsu, jam’iyyar za ta tsayar da ‘yan takara a Jihar Zamfara, wanda bayanai za su fito cikin kwanaki kadan masu zuwa.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Abin Da Ya Sa Na Gyara Asibitin Malam Barau Da Ta Shekara 40 Da Ginawa -Hon. Sani Danlami

Next Post

Barcelona Ta Dauki Kevin- Prince Boateng

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
5 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
17 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
1 day ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
2 days ago
0

...

Next Post
Kungiyar Barcelona Ta Siya Dan Wasan Ghana Prince Boateng

Barcelona Ta Dauki Kevin- Prince Boateng

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: