Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

DSS Ta Bankado Wani Shirin Tada Rikicin Addini A Nijeriya 

by Muhammad
January 12, 2021
in LABARAI
1 min read
DSS
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

Hukumar Tsaro ta Farin Kaya wato DSS, ta bayyana cewar ta bankado wani shirin haifar da rikicin addini a sassan Nijeriya wanda wasu marasa hankali ke yunkurin haifarwa.

samndaads

A sanarwar manema labarai da Kakakin DSS, Dakta Peter Afunnaya ya fitar a jiya Litinin, ya saida cewar jihohin da masu wannan nufin suke hara sun hada da jihar Sokoto, Kano, Kaduna, Filato, Ribas, Oyo, Legas da wasu jihohin kudu maso gabas don haka ne suka nemi jama’a da su kasance a ankare.

Ya ce; “DSS ta na mai ankarar da jama’a yunkurin wasu marasa kan gado na kokarin haifar da rigicin cikin gida na addini a sassan kasar nan. Jihohin da lamarin ya kunsa sun hada da Sokoto, Kano, Kaduna, Filato, Ribas, Oyo, Legas.

“Kan hakan, mu na jawo hankalin ‘yan Nijeriya da su kaurace wa tsauraran akidun da ka iya tunzura su farmakar wasu.

“A bisa hadin kai hukumarmu da sauran bangarorin tsaro, mu baiwa jama’a tabbacin za mu yi kokarin tabbatar da tsaro da wanzar da komai bisa kan oda, sannan, masu wannan shirin muna gargadinsu da su sauya domin wanzuwar zaman lafiya, tsaro da cigaban kasa,”

“Muna kuma kiran jama’a da su kai rahoton duk wani da suke zargi da kokarin jawo wa zaman lafiya nakasu domin daukan matakan gaggawa,” inji DSS.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

2023: Na Shiga Takarar Shugaban Kasa Ne Don Ceto Nijeriya –Gwamna Bello

Next Post

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

RelatedPosts

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Shirin yaƙi da safarar bil’adama da fasa-ƙwaurin ‘yan gudun hijira...

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

by Muhammad
9 hours ago
0

Shugaban Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun...

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Next Post
Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version