CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Dubai: Za A Samar Da Allurar Rigakafin COVID-19 Kirar Kasar Sin Ga Jama’a A Kyauta

by CRI Hausa
January 31, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Dubai: Za A Samar Da Allurar Rigakafin COVID-19 Kirar Kasar Sin Ga Jama’a A Kyauta
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar lafiya ta Dubai dake cikin hadaddiyar daular Larabawa (UAE), ta sanar a jiya Asabar cewa, daga yau Lahadi, za a fara samar da allurar rigakafin cutar COVID-19 kirar kasar Sin ga ’yan kasar UAE da mutane mazauna birnin Dubai, ba tare da karbar ko sisin kwabo ba. An ce, za a fara yin allurar ga tsofaffin da shekarunsu suka kai 60 da haihuwa, kafin yiwa sauran mutane riga-kafin.
Kafin haka, asibitocin Dubai suna samar da allurar rigakafin cutar COVID-19 kirar kasar Amurka da kasar Jamus kawai. Daga bisani, hukumar lafiya ta Dubai ta sanar da cewa, matsalar karancin allurar rigakafin cutar COVID-19 ta sa ta sake tsara ayyukan yiwa jama’a allurar rigakafi. Yanzu an fara yin amfani da allurar kirar kasar Sin ne don samar da karin damammakin yin zabi ga jama’ar kasar UAE, tare da tabbatar da kammala shirin yiwa jama’ar kasar rigakafin cutar COVID-19 cikin wa’adin da aka tsara. (Bello Wang)

SendShareTweetShare
Previous Post

Babandede Ya Yi Gargadi A Kan daukan Aiki Na Bogi Da Sunan NIS

Next Post

Ganduje Ya Nemi A Hana Kiwon Shanu Daga Arewa Zuwa Kudu

RelatedPosts

Sin Ba Ta Son Yin Babakere, Mutunta Juna Da Hadin Kai Sune Ginshikan Makomar Huldar Sin Da Amurka

Sin Ba Ta Son Yin Babakere, Mutunta Juna Da Hadin Kai Sune Ginshikan Makomar Huldar Sin Da Amurka

by CRI Hausa
10 hours ago
0

Daga Amina Xu Kwanan baya, farfesa jami’ar Harvard Joseph S....

Karya Ba Za Ta Boye Nasarorin Da Aka Cimma Wajen Tabbatar Da Hakkin Dan Adam A Xinjiang Ba

Karya Ba Za Ta Boye Nasarorin Da Aka Cimma Wajen Tabbatar Da Hakkin Dan Adam A Xinjiang Ba

by CRI Hausa
10 hours ago
0

Daga CRI Hausa Kwanan nan ne kasar Amurka da sauran...

Wang Yi: Taimakawa Kasashen Afirka Yaki Da COVID-19 Da Farfado Da Tattalin Arzikinsu Abu Ne Mafi Muhimmanci Ga Hadin-Gwiwar Sin Da Afirka

Wang Yi: Taimakawa Kasashen Afirka Yaki Da COVID-19 Da Farfado Da Tattalin Arzikinsu Abu Ne Mafi Muhimmanci Ga Hadin-Gwiwar Sin Da Afirka

by CRI Hausa
10 hours ago
0

Daga CRI Hausa Memban majalisar gudanarwar kasar Sin, kana ministan...

Next Post
Kasuwanci

Ganduje Ya Nemi A Hana Kiwon Shanu Daga Arewa Zuwa Kudu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version