Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Edison yayi watsi da tayin bashin alawus na euro miliyan 1

by Tayo Adelaja
September 27, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint Germain ta yi wa dan wasanta na gaba Edison Cabani tayin rika biyanshi euro miliyan daya a matsayin alawus na musamman, domin lallashinsa ya rika bai wa Neymar damar bugun daga kai sai mai tsaron gida.

A makon daya gabata ne aka samu sa’insa tsakanin Neymar da Cabani, bisa wanda ya dace yayi bugun daga kai sai mai tsaron gida a wasan da suka samu nasara kan Lyon da kwallye 2-0, a waccan lokacin dai duk da bukatar amfani da damar bugun da Neymar ya nuna, Cabanin ne ya buga kuma ya gaza jefa kwallon a raga.

samndaads

A wani yunkurin kawo karshen takaddamar ce, shugaban kungiyar ta PSG Nasser Al-Khelaifi ya yi wa Cabani tayin rika biyanshi alawus na euro miliyan daya, sai dai Cabani yaki amincewa da hakan.

A jimlace, tun daga kakar wasa ta 2013 zuwa yanzu, Cabani ya ciwa kungiyarsa ta PSG kwallaye 95 a wasanni 140 da ya buga.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Barry ya shafe tarihin da Ryan Giggs ya kafa a firimiya

Next Post

Baƙon Marubuci: Banza Ba Ta Kai Zomo Kasuwa!

RelatedPosts

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Chelsea ta nada tsohon kocin kungiyar kwallon kafa ta Paris...

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Dan takarar shugabancin kungiyar kwallon kafa ta Barcelona wanda shine...

Rashin Kudi Yana Neman Saka Real Madrid Hakura Da Mbappe

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint German ta soma tuntubar...

Next Post

Baƙon Marubuci: Banza Ba Ta Kai Zomo Kasuwa!

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version