Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

by Sulaiman Ibrahim
January 23, 2021
in LABARAI
1 min read
EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

EFCC ta cafke wasu mutane 11 da ake zargi da zamba ta hanyar intanet a Osogbo.

Hukumar Yaki da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa zagon kasa, EFCC, a shiyyar Ibadan, a ranar Juma’a, 22 ga Janairu, 2021 ta kama mutum 11 da ake zargi da zambar intanet.
Jami’an hukumar sun damke su ne, ta hanyar amfani da bayanan sirri, Wanda hakan yasa aka samu nasarar gano maboyar su a Osogbo, babban birnin jihar Osun.
Hukumar ta kwato motoci 12 wadanda suka hada da Toyota Highlander SUVs 3, Mercedes Benz GLK 350 SUV, Acura SUV, Honda Crosstour 2, Toyota Venza 2 da kuma wasu motocin Toyota guda 3.

samndaads
Wasu daga cikin motocin da aka samu tare dasu

Haka kuma an kwato wayoyi, kwamfutocin laptop da sauransu.
Wadanda ake zargin, wasu acikinsu sunyi ikirarin ce wa su dalibai ne, wasu ‘Yan gidan wasa ne, wasu manoma ne da kuma ‘yan kasuwa, a halin yanzu ana ci gaba da yi musu tambayoyi don tabbatar da aikata laifin.

Za a gurfanar da su a kotu da zaran an kammala bincike.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sarkin Dikwa Ya Rasu

Next Post

Alluran Rigakafin Cutar COVID-19 Na Kasar Sin Na Taimakawa Kasashe Da Dama Yaki Da Cutar

RelatedPosts

Hadiza Usman

Hadiza Bala Usman Ta Yi Ta’aziya Ga Iyalan Marigayi Dikko Inde

by Sulaiman Ibrahim
7 mins ago
0

Daga Abdullahi Sheme A ranar juma'ar da ta gabatane shugabar...

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

by Sulaiman Ibrahim
15 mins ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Masana da masu ruwa da tsaki...

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

Next Post
Alluran Rigakafin Cutar COVID-19 Na Kasar Sin Na Taimakawa Kasashe Da Dama Yaki Da Cutar

Alluran Rigakafin Cutar COVID-19 Na Kasar Sin Na Taimakawa Kasashe Da Dama Yaki Da Cutar

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version