Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASASHEN WAJE

Faransa Za Ta Taimaka A Magance Rikicin Iraki

by Tayo Adelaja
September 30, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Bisa gayyatar Shugaban Faransa Firaministan Iraki Haider Al Abadi zai kai wata ziyara Faransa ranar 5 ga watan gobe, Shugabanin biyu Emmanuel Macron da Al Habadi za su gana, domin tattance hanyoyin da suka dace wajen ganin an  dakile duk wata barrazana da kan iya kawo cikas ga kokarin hukumomin Iraki na sake dawo da doka da oda a sasan kasar.

Kasar Iraki ta ba da umarnin dakatar da sauka da tashin jiragen sama a birnin Arbil na yankin Kurdawa, wanda ke a matsayin martani ga zaben raba gardamar balewa daga kasar da kurdawan suka kada. Hukumomin Bagadaza sun ce za su ci gaba da matsin lambar tabbatar da cewa Kurdawan su mika kai. Wannan mataki ya fito daga hukumomin Bagdaza na a matsayin barrazana ga tattalin arzikin yankin a cewar kakakin ministan sufuri na yankin Kurdawa Oumed Mohamas.

SendShareTweetShare
Previous Post

Cameroon Za Ta Rufe Iyakarta Da Nigeria

Next Post

NATO Za Ta Yaki IS A Syria Da Iraki

RelatedPosts

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

by Muhammad
5 days ago
0

Rahotanni daga Fadar Buckingham ta kasar Ingila sun tabbatar da...

Nijer

Matan Nijer Sun Dage Kan ‘Yancinsu Bayan Kotu Ta Sako Wasu Shugabanninsu

by Muhammad
4 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumomi a jamhuriyar Nijer sun sako...

Magufuli

Muhimman Abubuwa Goma Game Da Tsohon Shugaban Tanzaniya John Magufuli

by Muhammad
4 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Al'ummar kasar Tanzania suna zaman makokin...

Next Post

NATO Za Ta Yaki IS A Syria Da Iraki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version