Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Faransa Za Ta Taimaka A Magance Rikicin Iraki

by Tayo Adelaja
September 30, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Bisa gayyatar Shugaban Faransa Firaministan Iraki Haider Al Abadi zai kai wata ziyara Faransa ranar 5 ga watan gobe, Shugabanin biyu Emmanuel Macron da Al Habadi za su gana, domin tattance hanyoyin da suka dace wajen ganin an  dakile duk wata barrazana da kan iya kawo cikas ga kokarin hukumomin Iraki na sake dawo da doka da oda a sasan kasar.

Kasar Iraki ta ba da umarnin dakatar da sauka da tashin jiragen sama a birnin Arbil na yankin Kurdawa, wanda ke a matsayin martani ga zaben raba gardamar balewa daga kasar da kurdawan suka kada. Hukumomin Bagadaza sun ce za su ci gaba da matsin lambar tabbatar da cewa Kurdawan su mika kai. Wannan mataki ya fito daga hukumomin Bagdaza na a matsayin barrazana ga tattalin arzikin yankin a cewar kakakin ministan sufuri na yankin Kurdawa Oumed Mohamas.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Cameroon Za Ta Rufe Iyakarta Da Nigeria

Next Post

NATO Za Ta Yaki IS A Syria Da Iraki

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
11 hours ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Allurar Korona

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
11 hours ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
1 day ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

NATO Za Ta Yaki IS A Syria Da Iraki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version