Muhammad Maitela">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Farfesa Maimuna Ta Zama Mace Ta Farko A Matsayin Shugabar Jami’ar FUGA 

by Muhammad Maitela
January 18, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Shugabar Jami'ar FUGA 
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar gudanarwar jami’ar gwamnatin tarayya da ke Gashuwa (FUGA) ta amince wajen nada Farfesa Maimuna Waziri a matsayin sabuwar shugabar jami’ar, wadda ita ce ta uku a jerin shugabanin makarantar kuma mace ta farko da za ta jagoranci ragamar jani’ar.

Hukumar gudanarwar ta sanar da hakan da yammacin ranar Asabar, a takardar sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban sashen kula tare da harkokin yada labarai a jami’ar, Mista Usar Ignatius.

Hajiya Maimuna wadda Farfesa ce a fannin ilimin kimiyyar hada magunguna (Chemistry) ta gaji shugaban jami’ar mai barin gado, Farfesa Andrew Haruna wanda zangon mulkinsa zai kammala a farkon watan Fabarairun 2021.

Bugu da kari, Waziri ta samu nasarar shugabancin kujerar jami’ar ne bayan da ta doke farfesoshi 47 wadanda su ka fafata a zaben wanda ya gudana ranar 16 ga watan Junairun 2021.

A karshe, da yake taya sabuwar shugabar murna, shugaban hukumar gudanarwar ya bukace ta da rungumi daukwacin ma’aikatan jami’ar tare da aiki da kowane bangare don ci gaban jami’ar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Farashin Gas Na Girki Ya Yi Tashin Gwauron Zabi A Disamba – NBS

Next Post

Akwai Masu Daukar Nauyin Boko Haram Daga Waje, In ji Zulum

RelatedPosts

Ma’aikatar Yada Labaran Kano Na Hada Hannu Domin Tunkarar Kalubalen Abinci Marasa Gina Jiki

Ma’aikatar Yada Labaran Kano Na Hada Hannu Domin Tunkarar Kalubalen Abinci Marasa Gina Jiki

by Muhammad Maitela
4 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano   Ma’aikatar yada labaran Jihar...

Bilya Bawale

Bilya Bawale Ya Zamo Sardaunan Matasan Kabi Na Farko

by Muhammad Maitela
4 days ago
0

Daga Jamil Gulma, Birnin Kebbi   Masarautar Kabin Argungu da...

Garun Danga

Karamar Hukumar Gabasawa Gidan APC Ce – Garun Danga

by Muhammad Maitela
4 days ago
0

Daga Ibrahim Muhammad, Kano   Shugaban Karamar Hukumar Gabasawa, Hon....

Next Post
Daukar Nauyin Boko Haram

Akwai Masu Daukar Nauyin Boko Haram Daga Waje, In ji Zulum

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version