Fasahohin Sin Sun Taimakawa Kasashen Afirka Wajen Samun Bunkasuwa Mai Dorewa
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fasahohin Sin Sun Taimakawa Kasashen Afirka Wajen Samun Bunkasuwa Mai Dorewa

byCMG Hausa
2 years ago
Fasahohin sin

An gudanar da taron shirin matsugunnan bil Adama na MDD wato UN-HABITAT karo na biyu a birnin Nairobin kasar Kenya, tsakanin ranaikun 5 zuwa 9 ga wannan wata na Yuni, taron da ya maida hankali ga batutuwan da suka shafi yanayin birane, da tinkarar rikicin birane da sauransu.

Tuni dai kasar Sin ta ingiza more fasahohi a fannin samun bunkasuwa mai dorewa a birane da kauyukan kasashen Afirka, wanda hakan ya samar da tunani, da shirye-shiryen Sin ga kasashen Afirka, a fannonin inganta yanayin zaman rayuwar dan Adam.

  • An Kaddamar Da Makon Fim Na Ziri Daya Da Hanya Daya A Shanghai

A watan Janairu na shekarar bana, an fara zirga-zirgar jiragen kasa, a mataki na farko na aikin gina hanyoyin jiragen kasa na jihar Lagos dake tarayyar Nijeriya, aikin da kamfanin gine-gine na kasar Sin ya dauki alhakin gudanarwa. Wannan ce dai hanya ta farko da kamfanin Sin ya tsara, da kuma ginawa da kansa a yammacin Afirka.

Da yake tsokaci game da hakan, jami’in hukumar sufuri a jihar Lagos Babatunde Odejide, ya bayyana cewa, aikin ya saukakawa jama’ar dake wurin zirga-zirga. Kana jiragen kasan na amfani ne da wutar lantarki, matakin da ya rage fitar da iska mai gurbata muhalli.

Shi kuwa a nasa tsokaci game da wannan batu, farfesa a jami’ar Addis Ababa ta kasar Habasha Costantinos Berhutesfa, cewa ya yi idan kasashen Afirka suka yi hadin gwiwa tare da kasar Sin, ba ma kawai za a yi amfani da albarkatun makamashi na Afirka ba tare da gurbata muhalli ba ne kadai, matakin zai kuma ingiza damar more fasahohi, da nasarori da kasashen Afirka ke ci, a fannin amfani da makamashi mai tsafta. (Zainab)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Shugabancin Majalisar Wakilai: Betara Da Gagdi Sun Mara Wa Abbas Baya

Shugabancin Majalisar Wakilai: Betara Da Gagdi Sun Mara Wa Abbas Baya

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version