Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Fashewar Tankar Mai A Kwara Ta Hallaka Mutum 6 Da Lalata Gine-gine Da Dama

by Sulaiman Ibrahim
December 24, 2020
in LABARAI
1 min read
Fashewar Tankar Mai A Kwara Ta Hallaka Mutum 6 Da Lalata Gine-gine Da Dama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Fashewar tankar mai a yankin Jebba dake karamar hukumar Moro a jihar Kwara tayi sanadiyyar rasa rayuka akalla 6 da kone gine-gine 30.
An rahoto cewa dai, motar ta kwace ne a hannun direbanta inda ta fada cikin wasu gine-gine nan take kuma ta fashe sakamkon man da ke tsiyaya.
“Fashewar motar ta hallaka mutum 6, gidaje 30 sun kone tare da shaguna.” Inji wani Wanda yake nan lamarin ya afku.
Sannan Daga bisani jami’an kashe gobara na jihar suka iso wurin suka kashe wutar, bayan ta cinye wadancan gidajen da shaguna.

Gwamnan Jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ta hannun Sakataren Yada Labaransa, ya jajanta wa iyalai da wanda ibtila’in ya shafa.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

PSG Ta Kori Kociyanta, Tuchel

Next Post

Da Diminsa: PRP Da Dakatar Da Dan Majalisar Tarayya, Yakubu Shehu Bisa Zargin Zagon Kasa Wa Jam’iyyar

RelatedPosts

Tattabaru

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

by Sulaiman Ibrahim
18 mins ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mashawarci na Musamman ga Shugaban Kasa...

Hakimai

Gwamnan Jihar Zamfara Ta Dakatar Da Hakimai Saboda Kisan Fulani

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya...

Boko Haram A Jihar Nasarawa: Gwamna Sule Ya Nemi Tallafin Shugaba Buhari

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Bello Hamza, Gwamnan jihar Nasarawa Abdulahi Sule bayyana cewa,...

Next Post
Da Diminsa: PRP Da Dakatar Da Dan Majalisar Tarayya, Yakubu Shehu Bisa Zargin Zagon Kasa Wa Jam’iyyar

Da Diminsa: PRP Da Dakatar Da Dan Majalisar Tarayya, Yakubu Shehu Bisa Zargin Zagon Kasa Wa Jam'iyyar

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version