Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

FIFA Ta Ce Za A Sake Buga Wasan Afrika Ta Kudu Da Senegal

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta bukaci a maimaita wasan neman shiga gasar cin kofin duniya da aka fafata tsakanin Afrika ta kudu da Senegal bayan samun alkalin wasan da yin coge.

FIFA ta dakatar da Alkalin wasan dan Ghana Joseph Lamptey har abada bayan ya yi coge a alkalancin wasan da Afrika ta kudu da Senegal suka buga a watan Nuwamban 2016.

samndaads

Afrika ta kudu ce ta yi nasara da ci 2-1 bayan alkkalin ya ba kasar wani fanariti da har ya janyo aka dakatar da shi.

Matakin maimata wasan dai yanzu na zuwa a yayin da Senegal ke matsayi na uku a rukuninsu na D a yayin da kuma ya rage wasanni biyu.

SendShareTweetShare
Previous Post

HOTO: Shugaba Buhari Tare Da Zakarun ‘Yan Wasan Kwando, Yayin Da Suka Kai Mishi Ziyara A Fadar Shugaban Kasa A Ranar 30 Ga Watan Agustan 2017

Next Post

Messi Na Ci Gaba Da Kafa Tarihi A Barcelona

RelatedPosts

PSG

PSG Ta Fara Magana Da Messi

by Muhammad
18 hours ago
0

Dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint...

Brom

Za A Gwada Lafiyar Ahmad Musa A Kungiyar West Brom

by Muhammad
18 hours ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa kaftin din tawagar...

Lampard Chelsea

Shin Yakamata A Ba Wa Lampard Karin Lokaci A Chelsea?

by Muhammad
19 hours ago
0

Tsohon kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Frank Lampard, wanda...

Next Post

Messi Na Ci Gaba Da Kafa Tarihi A Barcelona

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version