Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

FIFA Ta Ce Za A Sake Buga Wasan Afrika Ta Kudu Da Senegal

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta bukaci a maimaita wasan neman shiga gasar cin kofin duniya da aka fafata tsakanin Afrika ta kudu da Senegal bayan samun alkalin wasan da yin coge.

FIFA ta dakatar da Alkalin wasan dan Ghana Joseph Lamptey har abada bayan ya yi coge a alkalancin wasan da Afrika ta kudu da Senegal suka buga a watan Nuwamban 2016.

Afrika ta kudu ce ta yi nasara da ci 2-1 bayan alkkalin ya ba kasar wani fanariti da har ya janyo aka dakatar da shi.

Matakin maimata wasan dai yanzu na zuwa a yayin da Senegal ke matsayi na uku a rukuninsu na D a yayin da kuma ya rage wasanni biyu.

A watan Nuwamba mai zuwa kasashen biyu za su sake fafatawa.

SendShareTweetShare
Previous Post

HOTO: Shugaba Buhari Tare Da Zakarun ‘Yan Wasan Kwando, Yayin Da Suka Kai Mishi Ziyara A Fadar Shugaban Kasa A Ranar 30 Ga Watan Agustan 2017

Next Post

Messi Na Ci Gaba Da Kafa Tarihi A Barcelona

RelatedPosts

Rohr

Muna Da Manyan ‘Yan Wasan Da Za Su Lashe Mana Kofin Afrika -Rohr

by Muhammad
20 hours ago
0

Kociyan tawagar Super Eagles ta Nijeriya, Gernot Rohr, ya bayyana...

Ahmad Musa

Me Ya Sa Ahmad Musa Ya Koma Kano Pillars?

by Muhammad
20 hours ago
0

Tuni aka kaddamar da kyaftindin tawagar kwallon kafar Super Eagels...

Turai

A Birnin Roma Za A Buga Wasan Karshe Na Kofin Nahiyar Turai

by Muhammad
20 hours ago
0

Hukumar kula da kwallon kafa ta nahiyar turai UEFA ta...

Next Post

Messi Na Ci Gaba Da Kafa Tarihi A Barcelona

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version