Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

FIFA Tana Goyon Bayan Fadada Kofin Duniya Na Kungiyoyi

by Abba Ibrahim Wada
February 13, 2021
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA, Gianni Infantino ya bayyana mutukar goyan bayan sa ga fadada gasar cin kofin kungiyoyi na duniya nan gaba domin bawa wasu kungoyin damar fafatawa a gasar.
Infantino wanda ya bayyana goyan bayan nasa yayin zantawa a wata hira da kamfanin dillacin labaran Faransa na AFP ya ce, hakan wata hanya ce ta bunkasa gasar kasa da kasa tsakanin kungiyoyi.
Yana mai cewa maimakon kungiyoyi bakwai da suke wakiltar nahiyoyi, lokaci yayi da ya kamata a kara adadin wanda hakan zai sake kawo hadin kai sannan kuma za’a samu karin kudin shiga a daidai lokacin da duniya take fama da rashin kudi sakamakon cutar Korona.
Yanzu haka ana saran kungiyoyi 24 zasu fafata a gasar ta bana da kasar China zata karbi bakunci ciki har da kungiyoyi 8 daga nahiyar Turai wadanda aka bayyana sune zasu dauki kaso mafi tsoka idan za’a buga.
Sai dai Infantino bai fayyace yadda za’a tsara gasar ba amma ya bayyana cewa yana goyon bayan kiraye-kirayen kuma hukumar Fifa a shirye take data bayar da cikakken goyon bayanta akan sabon tsarin.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Shugaba Buhari Bai Da Wata kullalliyar Ajanda Kan Igbo’

Next Post

Babu Wanda Zai Iya Dakatar Da Manchester City

RelatedPosts

Atletico

Za A Yi Kare Jini Biri Jini Tsakanin Real Madrid Da Atletico Gobe

by Abba Ibrahim Wada
57 mins ago
0

A ranar Lahadi ne Real Madrid za ta ziyarci filin...

Bale

Real Madrid Ce Kawai Zata Fayyace Makomar Gareth Bale -Mourinho

by Abba Ibrahim Wada
1 hour ago
0

Kocin kungiyar kwallon kafa ta Tottenham Jose Mouinho ya ce,...

Sevilla

Daman Nasan Muna Da Nasara A Kan Sevilla -Messi

by Abba Ibrahim Wada
1 hour ago
0

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Leonel Messi, ya...

Next Post
Babu Wanda Zai Iya Dakatar Da Manchester City

Babu Wanda Zai Iya Dakatar Da Manchester City

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version