Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Gaidam Ya Kafa Tarihi A Fagen Bunkasa Ilmi A Jihar Yobe — Hon Lamin

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Maitela, Damaturu

Kwamishina Ilmin Jihar Yobe, Alhaji Mohammed Lamin ya bayyana cewa Gwamnan jihar, Alhaji Ibrahim Gaidam ya kafa tarihi wajen bunkasa sha’anin ilimin jihar ta hanyar ginawa da gyara manya da kananan makarantun jihar tare da kayan aikin koyarwa. Bugu da kari kuma, ya kara da cewa gwamnatin dauki ingantattun matakai wajen kyautata yanayin jin dadin malamai a kowanne mataki wajen biyan albashi a kan kari kana da biyan hakkokin wadanda lokacin ritayar su ya yi.

samndaads

Hon Muhammad Lamin ya fara da bayyana cewa, “jihar Yobe tana daya daga cikin jihohin yankin Arewa Maso-Gabas wadanda rikicin Boko Haram ya yiwa mummunan lahani, inda baya ga salwantar dubun-dubatar rayuwar al’ummar jihar ciki har da daliban jihar. Wannan ya jawo koma baya a bangaren ilimi bisa ga yadda maharan suka ringa kai munanan hare-hare a makarantu tare da jawo hasarar rayukan daliban jihar. Kuma wannan jafa’i ta shafi kusan kowanne yankin jihar. Gwamnatin jihar ba ta yi kasa a gwiwa ba wajen kokarin sauke nauyin da ya hau kan ta tare da zare dantse inda sake gina makarantun firamare sama da 24 da gina ajujuwa sama da 400. A bare guda kuma da samarda isassun kayan koyarwa tare da katange mafi yawan su domin inganta tsaron makarantun.”

“Har ila yau, makarantun da suke a yankunan kananan hukumomin Gujba, Gulani, Damaturu, Tarmuwa, Yunusari da Geidam, su ne suka fi dandana kudar wannan bahallatsar kona wa da rusawa baki daya duk da makarantu dake yankin Gujba da Gulani kuma sun fi sauran, saboda nasu ruguzawa ne baki daya zuwa toka. Amma duk da hakan, gwamnatin jihar Yobe ta sake gina su zuwa sabbi, fil”. In ji kwamishinan.

SendShareTweetShare
Previous Post

NUJ Reshen Bauchi Ta Gudanar Da Taro Kan Aiyukanta Na Zango Ga Mambobinta

Next Post

Me Ya Sa Real Madrid Ba Ta Iya Cin Wasanninta?

RelatedPosts

Kasafin 2021

Hotunan Sabbin Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Major-Gen. Leo Irabor, Chief of Defence...

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Harkokin Noma

Sarkin Noma Ya Shawarci Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kokari Wajen Gyara Harkokin Noma

by Muhammad
2 days ago
0

Daga Bala Kukkuru, Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Umar...

Next Post

Me Ya Sa Real Madrid Ba Ta Iya Cin Wasanninta?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version