Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ganduje Ya Bada Umarnin Bude Makarantun Firamare Da Sakandire

by Muhammad
January 10, 2021
in LABARAI
1 min read
Makarantun
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da Sabon zangon karatu na Shekara ta 2020/2021 na makarantun sakandire da firamare naGwamnati da masu zaman kansu a Jihar Kano.

samndaads

Don Haka Gwamna Ganduje ya  bada umarnin bude makarantun a ranar 18 ga watanni Janairun shekara ta 2021. Kamar yadda Kwamishinan Ma’aikatar ilimin na Jihar Kano Malam Sanusi Muhammad Kiru ya shaidawa manema lambarai a ranar Juma’ar data gabata a Kano.

Idan za’a tuna  Gwamnatin Jihar Kano ta bada umarnin rufe makarantun ne tun a ranar 15 ga watan disambar Shekara ta 2020 sakamakon garkuwa da dalibai sama da 300 a Jihar Katsina da kuma sake dawowar annobar Korona.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ku Guji ‘Yan Damfara Ba Mu Daukar Aiki, Inji DSS

Next Post

Yaki Da Ta’addanci: ECOWAS Ta Tallafa Wa Jihar Borno

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
19 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post
ECOWAS

Yaki Da Ta’addanci: ECOWAS Ta Tallafa Wa Jihar Borno

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version