Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ganduje Ya Nemi A Hana Kiwon Shanu Daga Arewa Zuwa Kudu

by Muhammad
January 31, 2021
in LABARAI
1 min read
Kasuwanci
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Kano  Abdullahi Ganduje, ya ce ya kamata a samar da dokar da za ta haramta kiwon shanu daga arewa zuwa kudancin kasar.

An ruwaito Ganduje na fadin haka a garin Daura da ke Jihar Katsina, lokacin da shi da sauran gwamnonin jam’iyyar APC suka ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari.

samndaads

Ganduje ya ce matukar ba a dakatar da zirga-zirgar shanu tsakanin yankunan biyu ba, to ba za a taba kawo karshen rikicin manoma da makiyaya ba. Gwamnan ya ce gwamnatinsa ta samar da wurin kiwo ga masu kiwo a wani daji da ke nusa da iyakar Kano da Katsina.

SendShareTweetShare
Previous Post

Dubai: Za A Samar Da Allurar Rigakafin COVID-19 Kirar Kasar Sin Ga Jama’a A Kyauta

Next Post

Adadin Matafiya Ta Jiragen Kasa A Bikin Sabuwar Shekarar Sinawa Ya Ragu Sakamakon Matakan Yaki Da Annoba

RelatedPosts

Stanley

Mun Kafa Kwamitin Raba Gidaje 2,000 A Jihar Adamawa – Stanley

by Sulaiman Ibrahim
2 mins ago
0

Daga Muh'd Shafi'u Saleh, Yola   Shugaban bankin gidaje na...

Gwamnatin Gombe

Gwamnatin Gombe Ta Nanata Himmatuwa Kan Kyautata Kimiyya, Fasaha, Noma Da Ma’adanai

by Sulaiman Ibrahim
6 mins ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gombe   Gwamna Jihar Gombe Muhammadu...

Gwamna Buni

Gwamna Buni Ya Rantsar Da Sabbin Shugabanin Kananan Hukumomin Yobe

by Sulaiman Ibrahim
10 mins ago
0

Daga Muhammad Maitela, Damaturu   Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala...

Next Post
Adadin Matafiya Ta Jiragen Kasa A Bikin Sabuwar Shekarar Sinawa Ya Ragu Sakamakon Matakan Yaki Da Annoba

Adadin Matafiya Ta Jiragen Kasa A Bikin Sabuwar Shekarar Sinawa Ya Ragu Sakamakon Matakan Yaki Da Annoba

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version