Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Ganduje Ya Yi Ta’aziyyar Marigayi Alfa Wali Da Abdulhamid Hassan

by Abdullahi Muhammad Sheka
January 28, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Abubakar Zakari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar da Ta’aziyya ga iyalan marigayi tsohon Ministan Noma Alhaji Alfa Wali Wanda ya rigamu gidan gaskiya kwanan nan. Kamar yadda Daraktan yada labaran Mataimakin Gwamnan Hassan Musa Fagge ya shaidawa LEADERSHIP A Yau.

Wali ya kuma taba zama sakataren Gwamnatin tsohuwar Jihar Kano kuma tsohon babban sakataren Ma’aikatun Gwamnatin Tarayya daban daban.
Gwamnan wanda mataimakinsa, Dakta Nasiru Yusif Gawuna ya wakilta, wanda ya Jagoranci kai Ta’aziyyar gidajen mamatan biyu, Gwamnan ya ce, “mun yi rashin ‘yan kishin kasa wadanda suka gudanar da ayyukansu yadda ya kamata kuma suka bayar da gagarumar gudunmawa wajen ciyar da kasarnan Jihar Kano gaba. Mu na rokon Allah ya bai wa iyalansu juriyar wannan babban rashi.”
Gwamnan wanda mataimakinsa ya kara wakilta a wajen jana’izar Marigayi Alhaji Abdulhamid Hassan, wanda tsohon Kwamishina ne a Ma’aikatar ilimi ta tsohuwar Jihar Kano. Marigayin gogaggen masanin harkar ilimi ya mutu a ranar Talata bayan gajeruwar rashin lafiya.
A cewar Ganduje, “Marigayi Alhaji Abdulhamid Hassan ya bayar da gagarumar gudunmawa wajen cigaban ilimi a tsohuwar Jihar Kano, kuma ba za’a taba mantawa dashi ba. Za mu cigaba da yi masi addu’ar fatan Allah ya ba su aljanna madaukakiya.”

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnan Zamfara Ya Ja Kunnen Masu Labaran Karya A Kafafen Sada Zumunta

Next Post

Yadda Hon. Bobboji Ya Taka Rawar Gani A Jalingo Kan Ilimi – Nazari

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Abdullahi Muhammad Sheka
2 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Abdullahi Muhammad Sheka
2 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Abdullahi Muhammad Sheka
2 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Yadda Hon. Bobboji Ya Taka Rawar Gani A Jalingo Kan Ilimi – Nazari

Yadda Hon. Bobboji Ya Taka Rawar Gani A Jalingo Kan Ilimi – Nazari

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version