Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Gasar Cin Kofin Duniya: Katar Na Kashe Dala Miliyan 500 Duk Mako

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban shirye-shiryen da kasar Katar ke yi domin karbar bakuncin gasar kwallon kafa ta Duniya a shekara ta 2022, Hassan Al-Thawadi, ya musanta cewa takkadama tsakaninsu da wasu kasashen Larabawa ya tsayar da shirye-shiryen da ta ke yi, biyo bayan rufe iyakokin da Saudiya ta yi da kasar ta Katar.

A cewar Hassan, tasirin da wannan koma bayan Diflomasiyyar bai taka kara ya karya ba, kan shrin da suke na karbar bakuncin na gasar kwallon kafar ta duniya

samndaads

Katar dai na kashe jimillar kudi dala miliyan 500 a duk mako guda, kan shirin da ta ke na karabar bakuncin gasar.

A ranar biyar ga watan Yunin da ya gabata ne kasashen Saudiya, Hadaddiyar Daular Larabawa, Bahrain da kuma Masar suka yanke hulda da Katar, bisa zarginta da goyon bayan ayyukan ta’addanci, ta hanyar tallafawa kungiyoyin da aka bayyana su a matsayin na ta’adda.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shugaba Zuma Ya Sake Fuskantar Matsalar Siyasa

Next Post

An Kusa Kai Wa Mbappe Hari A Wasansu Da Celtic

RelatedPosts

Alcantara

Alcantara Bai Dace Da Salon Wasan Liverpool Ba –Dietmar Hamann

by Muhammad
13 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Dietmar Hamann,...

Aguiro

Muna Bukatar Aguiro Ya Dawo Wasa – Guardiola

by Muhammad
13 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa Pep Guardiola ya ce lallai Manchester...

Wenger Ozil

Wenger Ya Jinjina Wa Ozil

by Muhammad
13 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Arsene Wenger,...

Next Post

An Kusa Kai Wa Mbappe Hari A Wasansu Da Celtic

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version