Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

Gasar Kwallon Yashi Ta Kankama A Nijeriya

by Muhammad
April 7, 2021
in WASANNI
1 min read
Kwallo Yashi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar Kula da Kwallon Kafa ta Kasa (NFF) ta kaddamar da gasar Lig ta kwallon yashi ta kasa, wato Nigeria ‘Beach Soccer League’ a turance, bayan an kwashe shekara da shekaru ana kiran hukumar ta kaddamar da gasar.

Shugaban hukumar ta NFF Amaju Pinnick ne ya jagoranci kaddamar da soma sabuwar gasar kwallon yashin ta Nijeriyar a ranar Lahadi inda kuma ya yi alkawarin ci gaba da tallafawa gasar har ta zama babbar gasar da za a dinga bugawa.

Sabuwar gasar za ta rika gudana ne a karkashin hadin gwiwar hukumar kwallon ta kasa, da hukumar kwallon yashi ta duniya da kuma hukumar kula da kwallon yashi ta Afrika.

A wasan farko, kwallon yashin da aka fafata na rukunin farko, kungiyar Kebbi BSC ta lallasa Badagary United da kwallaye 4-2 kuma a ranar Asabar mai zuwa za a ci gaba da fafata wasannin kamar yadda aka tsara.

A sauran wasannin da aka fafata Anambra BSC ta lallasa Kwara BSC da kwallaye 5-2 ya yin da a rukuni na biyu, Igbogboa BSC ta doke takwarar ta Edo da 6-3, sai kuma Kada BSC da ta samu nasara kan Smart City da ci 6-4.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Kawar Da Kangin Talauci A Kasar Sin, Hanya Ce Mafi Dacewa Wajen Kare Hakkin Dan Adam

Next Post

Ba Za Mu Sayar Da Haaland Da Araha Ba – Dortmund

RelatedPosts

Leicester

Leceister City Ta Je Wasan Karshe A Kofin FA Bayan Shekara 52

by Muhammad
14 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Leicester City ta kai wasan karshe...

Juventus Ta Sake Samun Koma Baya A Siriya A  

by Muhammad
14 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Juventus ta sake samun koma baya...

Getafe

Akwai Gajiya A Jikin ‘Yan Wasana Lokacin Fafatawa Da Getafe – Zidane

by Muhammad
14 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Zinadine Zidane, ya...

Next Post
Haaland

Ba Za Mu Sayar Da Haaland Da Araha Ba – Dortmund

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version