Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Gasar Laliga Zata Daina Armashi

by Tayo Adelaja
October 1, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kusan zamu iya cewa gasar laliga ta kasar Spaniya kungiyoyi biyu ne suka mamaye gasar, wato Real Madrid da Barcelona, sai dai akwai kungiyar Atletico Madrid wadda itama a yan shekarun nan ta taka rawar gani sosai.

Barcelona ta lashe gasar sau 24 a tarihi wanda hakan yake nuna cewa tana daya daga cikin kungiyoyin da suke haskaka gasar duba da irin yan wasan da kungiyar take dasu.

samndaads

Hakan yana nufin idan aka raba kasar gida biyu to Barcelona zata dena buga gasar laliga kamar yadda fira ministan kasar ta Spaniya ya tabbatar inda yace idan har birnin na Catalunya ya balle daga hadaddiyar kasar Spaniya to kungiyar Barcelona bazata sake buga gasar laliga ba domin kundin tsarin kasar ta Spaniya bai bar wata kungiya tazo ta buga gasar kasar ba indai ba a kasar take a zaune ba.

Zai kasance kenan babu wata kungiya sai Real Madrid a kasar indai Barcelona tabar buga gasar, sai dai kungiyoyi irinsu Atletico Madrid da Sebilla da Balencia da Athletico Bilbao sune zasu kasance suna fafatawa da real Madrid wajen neman gasar laliga.

Real Madrid kenan zata mamaye gasar duk da daman har yanzu tafi kowacce kungiya yawan lashe gasar, sai dai ragowar kungiyoyin zasu fara kasha kudi domin gigawa da real Madrid din?

SendShareTweetShare
Previous Post

Za A Daina Buga Wasan  El-Classico

Next Post

Barcelona Za Ta Koma Kasar Faransa Domin Cigaba Da Fafata Wasa

RelatedPosts

United

Manchester United Za Ta Iya Bawa Duniya Mamaki

by Muhammad
7 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Robert Pires,...

Zura Kwallaye

Ronaldo Yana Shirin Zama Wanda Ya Fi Zura Kwallaye A Duniya

by Muhammad
7 hours ago
0

A daren ranar Larabar data gabata dan wasa Cristiano Ronaldo...

Lampard

Ana Dab Da Korar Lampard A Chelsea

by Muhammad
1 day ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa shugabannin kungiyar ta...

Next Post

Barcelona Za Ta Koma Kasar Faransa Domin Cigaba Da Fafata Wasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version